Jami’an yan sanda daga rundunar yan sandan jihar Ogun da ta jihar Lagos sun samu nasarar ceto da wasu mutane biyar da aka yi garkuwa da su su ka kuma
Jami’an yan sanda daga rundunar yan sandan jihar Ogun da ta jihar Lagos sun samu nasarar ceto da wasu mutane biyar da aka yi garkuwa da su su ka kuma
Rundunar ’yan sandan Jihar Legas ta kama wani matashi mai shekaru 21 mai suna Samson Onilewaji bayan an same shi da hannun mutum da aka yanke tare da wasu makamai
Mutane 6 aka samu nasarar cetowa daga cikin baraguzan ginin wani bene da ya ruguzo a yankin Alakija dake ƙaramar hukumar Amuwo-Odofin ta jihar Lagos. Gbenga Omotosho kwamishinan yaɗa labarai
Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta ce jami’anta sun kama wata babbar mota mai dauke da kakin sojoji da kuma katan katan na haramtattun kwayoyin da ake shirin kai su
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar kuma wanda zai yiwa jam’iyar ADC takara a zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027 ya ziyarci,Muhammad Hayatudeen a gidansa dake Lagos. Hayatudeen na ɗaya
Majalisar zartarwa ta tarayya (FEC) ta amince da kwangilolin ayyukan jirgin ƙasa guda uku da kudinsu ya kai dala biliyan 2.99 a jihohin Lagos, Kano da Kaduna. Ministan kudi kuma
Wata fasinja guda ta jikkata a yayin da wasu shida suka jikkata a wani hatsarin mota da ya rutsa da wata motar hayada safiyar ranar Lahadi a jihar Lagos. Hatsarin
Farashin litar man fetur ya kai ₦1080 a wasu sassan birnin Lagos a yayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ya yi ƙamari abun da ya jawo tashin danyen man fetur
Jami’an hukumar LASEMA ta bada agajin gaggawa ta jihar Lagos sun samu nasarar kashe wata gobara da ta kama a wani ginin bene mai hawa 22 dake kan layin Martins
Wata babbar kotu da ke jihar Rivers ta yanke wa wani mutum mai suna Charles Baridolee hukuncin kisa ta hanyar rataya, bayan ta same shi da laifin kashe wani mutum
Rundunar ‘Yan sandan Jihar Lagos ta sanar da kama wani mutum da ake zargi da aikata fyade da fashi a kan mata fasinjoji a sassa daban-daban na jihar. An bayyana
Mutum guda ya jikkata a ranar Asabar lokacin da wata babbar mota dake dauke da kayan dab’i ta faɗa cikin wani rami bayan da ta fado daga kan gadar Oshodi
Kamfanin mai na Najeriya, NNPCL ya kara kudin litar man fetur a gidajen mansa dake sassa daban-daban na Najeriya. A birnin tarayya Abuja da kuma Lagos, an kara kuɗin litar
Wani ginin bene mai hawa uku dake kan layina Adeniyi a Lagos Island ya ruguzo. Akalla mutane uku mazauna gidan aka samu damar cetowa aka kuma garzaya da su asibiti
Wata motar tanka ta kama da wuta a lokacin da take sauke man da ta dauko a wani gidan mai dake kan titin Old Akure a Obawole a jihar Lagos.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Lagos inda zai halarci bikin cika shekara 50 na Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Afrika ta Yamma wato ECOWAS. Jirgin shugaban kasar ya
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Lagos inda zai halarci bikin cika shekara 50 na Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Afrika ta Yamma wato ECOWAS. Jirgin shugaban kasar ya
Rundunar ’yan sandan jihar Legas ta sake kama wani ɗan fursuna mai suna Kabiru Oyedun, wanda ya tsere daga gidan gyaran hali na Ilesa da ke jihar Osun. Oyedun, ɗan
Yan sanda sun kama wasu mata su hudu Nonye Osi, Akintan Adedayo, Elizabeth Bishop a Bukola Oladapo, da kuma wani namiji, Jimoh Bashiru bayan da aka same su da hada
Mutane da dama aka bada rahoton sun maƙale a cikin baraguzan wani ginin bene mai hawa uku da ya ruguzo dake layin Orumeta a yankin unguwar Ojudu-Berger dake jihar Lagos.