Wata mata dake tafiya akan babur ta mutu a Lagos bayan da wata mota ta faɗo daga kan gada akan babur ɗin da take kai. Sola Giwa mai bawa gwamnan
Wata mata dake tafiya akan babur ta mutu a Lagos bayan da wata mota ta faɗo daga kan gada akan babur ɗin da take kai. Sola Giwa mai bawa gwamnan
An sake zaɓen shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a matsayin shugaban ƙungiyar tattalin arzikin ƙasashen Afrika ta yamma wato ECOWAS. An zaɓi Tinubu a matsayin sabon shugaban ƙungiyar a wurin
Jami’an hukumar kwashe shara ta jihar Lagos sun kama wasu masu kwashe shara da basu da rijista inda aka ƙwace kurar aikinsu. Hukumar ta gudanar da kamen ne ga yankin
Jami’in hulda da jama’a na ‘yan sandan jihar Legas, SP Benjamin Hundeyin, ya yi watsi da jita-jita da ke yawo game da zargin sace wani jami’in ‘yan sanda na Legas.
Jami’an bijilante a jihar Legas sun samu nasarar kama wasu ƴan uwa biyu dai-dai lokacin da suke sace wayar wata na’urar bada hasken wutar lantarki wato taransifoma. An kama mutanen
Wani jami’in hukumar kwastam ya harbe kansa har lahira a gidansa dake unguwar Farm Centre a cikin birnin Kano. Mai magana da yawun rundunar ƴan sandan jihar, Abdullahi Haruna Kiyawa
Wani jami’in hukumar kwastam ya harbe kansa har lahira a gidansa dake unguwar Farm Centre a cikin birnin Kano. Mai magana da yawun rundunar ƴan sandan jihar, Abdullahi Haruna Kiyawa
A ranar Asabar ne wani jirgin sama mallakin kamfanin Xejet ya zame daga kan titin filin jirgin saman Murtala Muhammad dake Lagos. Hukumar NSIB dake karewa tare binciken haɗura a
Rundunar ‘yan sanda ta Zone 2, Onikan, Legas, ta kama wani likitan jabu mai shekaru 37, kuma ma’aikacin lafiya, tare da zargin amfani da jabun takaddun shaida. Mataimakin Sufeto-Janar na
Rundunar ƴan sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile Epo dake jihar. Rikici ya ɓarke
Mutum ɗaya ya mutu a yayin da wasu biyu suka jikkata bayan da wata tankar gas tayi bindiga ta kama da wuta a Ita-Oshin dake kan titin Lagos-Abeokuta. Da ta
Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air har
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta yi nasarar lalata kilogiram 304,436 da lita 40,042 na haramtattun abubuwa da aka kama daga sassan jihohin Legas
Wata kwantena mai tsawon ƙafa 40 dake maƙare da kaya ta faɗo kan wata ƙaramar mota ƙirar Nissan mai rijistar namba ABJ 692 BG inda ta kashe wata mata nan
Kabiru Agbabiaka Osolo na Isolo dake jihar Lagos ya rasu. Basaraken na jihar Lagos ya rasu ne da safiyar ranar Laraba. A wata sanarwa Olasoju Adebayo shugaban ƙaramar hukumar mulki
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta ce ta kama wani sojan bogi da ake zargi da aikata laifukan yaki, wanda sojoji suka bayyana suna nema ruwa a jallo. Kakakin rundunar
Wata kotun majistire dake Ikeja a jihar Lagos ta tasa keyar Muyiwa Shonibare mai shekaru 42 ya zuwa gidan yari bayan da aka zarge shi da yin lalata tare da
Kotun dake sauraron ƙararrakin fyaɗe da kuma cin zarafin matan aure a jihar Lagos ta yankewa wani mai suna, Nuruddeen Nasiru ɗaurin rai da rai bayan da aka same shi
Wani dattijo mai shekaru 80 mai suna Isiyaka Ayinde ya kashe kansa a Watch Tower da ke unguwar Araromi Imota a jihar Legas. Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya faru
Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta ce ta kama ta ce ta kama wasu sojan gona guda biyu Jonathan Yahaya da Muhammad Umar. Benjamin Hundeyin mai magana da yawun rundunar