Hukumar NDLEA ta lalata sama da tan 300 na miyagun kwayoyi da aka kama a Legas da Ogun


Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta yi nasarar lalata kilogiram 304,436 da lita 40,042 na haramtattun abubuwa da aka kama daga sassan jihohin Legas da Ogun a ranar Talata.

Hakan ya faru ne a Ibereko Badagry, Legas, bisa bin umarnin kotu.

Brig.-Gen.  Shugaban Hukumar Buba Marwa (Rtd), ya bayyana muhimmancin tallafin da jama’a ke da shi ga kokarin da ake na yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya.

Jami’an NDLEA ne a sassa daban-daban na jihohin Legas da Ogun daga watan Janairun 2022 har zuwa yau, musamman daga tashoshin jiragen ruwa na Legas, da filayen jiragen sama, da kan iyakokin kasa suka ƙwace wadannan kayayyaki.

More News

Kotu ta É—aure mutumin sa ya yi sama-da-faÉ—i da kuÉ—in marayu

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda...

NFF ta naÉ—a Finidi George a matsayin sabon kocin Super Eagle

An naɗa Finidi George a matsayin sabon mai horar da kungiyar ƙwallon ƙafar Najeriya wato Super Eagle. Hukumar ƙwallon Ƙafa ta Najeriya, NFF ita ta...

Gwamnan Edo Zai Fara Biyan 70,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya sanar da mafi ƙarancin albashi ga ma'aikatan ga ma'aikatan jihar inda za a riƙa biyan naira dubu 70,000. Gwamnan...

JAMB ta fitar da sakamakon jarabawar 2024

Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta JAMB, ta fitar da sakamakon jarrabawar shekarar 2024, watau sakamakon UTME.Sama da mutane miliyan 1.94...