Ƴansanda sun kama likitan bogi

Rundunar ‘yan sanda ta Zone 2, Onikan, Legas, ta kama wani likitan jabu mai shekaru 37, kuma ma’aikacin lafiya, tare da zargin amfani da jabun takaddun shaida.

Mataimakin Sufeto-Janar na ‘yan sanda mai kula da shiyyar, Olatoye Durosinmi, ya tabbatar da kamen a ranar Talata yayin da yake gabatar da wanda ake zargin a gaban manema labarai a Legas.

Durosinmi ya ce jami’an sashen yaki da satar fasaha na shiyyar sun kama wanda ake zargin, wanda ya yi ikirarin cewa shi ne Manajan Daraktan Cibiyar Kiwon Lafiya ta Skylink a Ikorodu.

“Bisa bayanan sirrin da rundunar ta samu ta hannun ‘yan kabilar Elepe game da ayyukan wanda ake zargin, wata tawagar ‘yan sanda karkashin jagorancin SP Mariam Ogunmolasuyi, ta kai dauki.” Inji shi.

More News

Najeriya za ta dena shigo da man fetur a cikin watan Yuni – Dangote

Aliko Dangote mutumin da ya fi kowa arziki a Nahiyar Afirka ya ce Najeriya za ta daina shigo da man fetur a cikin watan...

An ceto mutane 9 daga wani ginin bene da ya ruguzo a jihar Niger

Mutane 9 aka samu nasarar cetowa daga wani ginin bene mai hawa ɗaya da ya ruguzo a yankin Sabon Gwari dake garin Minna babban...

An yi faɗa tsakanin masu sayar da waya da sojoji a kasuwar Abuja

Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya, ta tura jami’an leken asiri zuwa kasuwar Banex – wata kasuwar kayan lantarki da na’urorin sadarwa da ke...

Yawan Mutanen Da Suka Mutu A Wutar Da Wani Matashi Ya Cinnawa Wani Masallaci A Kano Sun  Karu Zuwa 16

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce yawan mutanen da suka mutu sakamakon wutar da wani ya cinnawa wani masallaci a ƙauyen Gadan a...