An kama wasu mutane biyu da ake zargi da neman yin auren jinsi a Kano da ke arewa maso yammacin Najeriya. Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, kwamandan Hisba ne ya bayyana
An kama wasu mutane biyu da ake zargi da neman yin auren jinsi a Kano da ke arewa maso yammacin Najeriya. Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, kwamandan Hisba ne ya bayyana
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, zai bayyana sunayen wadanda aka nada a matsayin ministoci a zauren majalisar na wannan mako. A ranakun Talata da Laraba da Alhamis ne ake gudanar
Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Taraba, NPF, ta tabbatar da kashe wasu ‘yan bindiga biyu a Jalingo, babban birnin jihar. ‘Yan ta’addar, wadanda rundunar ta ce adadinsu ya kai
Gwamnatin jihar Borno ta ce an kammala shirye-shiryen bayar da tallafin karatu na musamman ga dalibai marasa galihu da ke karatun aikin jinya da ungozoma. Babban sakataren hukumar bayar da
Kwalejojin Gwamnatin Tarayya (FGCs), wanda aka fi sani da Federal Unity Colleges, yanzu suna karbar kudin karatu fiye da da, wanda daga 45,000 ya tashi zuwa 100,000. An bayyana hakan
Shehun Borno, Alhaji (Dr) Abubakar Ibn Umar Garbai El-Kanemi, ya yi kira da a dage da addu’a domin Allah ya kawo dauki kan karancin ruwan sama a wasu sassan jihar
Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya, a ranar Alhamis, ta gurfanar da wasu dalibai uku na wata jami’a mai zaman kanta a jihar Nasarawa bisa laifin kashe wani direban Bolt.
Akalla yara 10 ne ‘yan tsakanin shekaru uku zuwa 13 aka ce an kwantar da su a asibiti sakamakon bullar wasu cututtuka masu ban mamaki a garin Kafanchan da ke
‘Yan bindiga a maboyarsu da ke kewayen Kagarko, Iche, Taka-Lafiya Gidan Makeri da Jangala a Jihar Kaduna an ce sun tsere bayan da sojoji sama da 100 suka mamaye dajin
A ranar Larabar ne jam’iyyar adawa ta PDP ta caccaki gwamnatin tarayya a karkashin jam’iyyar APC kan karin farashin man fetur da aka fi sani da man fetur daga N534
Mai martaba Sarkin Bauchi Alhaji Rilwani Sulaiman Adamu ya jagoranci dubban al’ummar Musulmi wajen yin addu’a ta musamman, inda ya nemi Allah ya kawo mana daukin ruwan sama a masarautu
A wani al’amari na baya-bayan nan, Shugaba Bola Tinubu ya bayyana sake fasalin shirin farko na raba tallafin kudi na Naira 8,000 ga gidaje miliyan 12 duk wata na tsawon
Tarayyar Turai (EU) ta ba da tallafin karatu na mastas ga matasan Najeriya 135 a karkashin shirin Erasmus Mundus na 2023. Ms Samuela Isopi, jakadiyar Tarayyar Turai a Najeriya ce
A ranar Litinin ne gwamnatin tarayya ta tabbatar da bullar cutar anthrax a Najeriya, inda ta bayyana cewa an gano cutar a wata gona da ke jihar Neja. A ranar
Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje da dama a Gusau babban birnin jihar Zamfara, biyo bayan mamakon ruwan sama da aka yi a yammacin Lahadi. An rawaito cewa ruwan sama da
Rundunar ‘yan sandan Najeriya (NPF), ta kama wata mata ‘yar jihar Anambra da ke yi wa mahaifiyarta tsohuwa duka. An dauki hotonta ne a cikin wani faifan bidiyo tana dukan
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da Godwin Emefiele, gwamnan babban bankin Najeriya da aka dakatar,bisa tuhume-tuhume biyu da suka hada da mallakar makamai ba bisa ka’ida ba. An gurfanar da shi
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta kama wani da ake zargin dan damfara ne da ya kware wajen damfarar jama’a wadanda ba su ji ba gani ba ta hanyar amfani
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kashe wani dan kasuwa daga kauyen Balele da ke karamar hukumar Ningi a jihar Bauchi mai suna Chinonsi Ugwu. Rahotanni
‘Yan majalisar wakilai na neman a sake duba albashinsu da alawus-alawus, biyo bayan cire tallafin man fetur da kuma halin da tattalin arzikin kasar ke ciki a halin yanzu. Rahotanni