An kashe Æ´an ta’adda a Taraba

Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Taraba, NPF, ta tabbatar da kashe wasu ‘yan bindiga biyu a Jalingo, babban birnin jihar.

‘Yan ta’addar, wadanda rundunar ta ce adadinsu ya kai 40, an ce sun kai hare-hare ne a wani dakin ajiyar kaya mallakar wani mai suna Jugulde da sanyin safiyar Asabar.

Baya ga ma’ajiyar kayayyaki, an kuma tabbatar da cewa ‘yan bindigar sun kai hari kan shaguna da ofisoshi da dama.

Daga cikin shaguna da ofisoshin da aka lura an kai musu hari sun hada da ofishin gidan rediyon Rock FM, wanda ke kan titin Mallam Joda a cikin babban birnin Jalingo.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...