Tarayyar Turai ta ba wa matasan Najeriya tallafin Karatu a ƙasashe uku

Tarayyar Turai (EU) ta ba da tallafin karatu na mastas ga matasan Najeriya 135 a karkashin shirin Erasmus Mundus na 2023.

Ms Samuela Isopi, jakadiyar Tarayyar Turai a Najeriya ce ta bayyana hakan a wani taron manema labarai a Abuja ranar Litinin.

“Wadanda za a ba da tallafin za su yi aiki don shirin mastas na watanni 12, wasu kuma na tsawon watanni 24 a kasashe uku daban-daban na EU, ciki har da Turkiyya, Birtaniya da Serbia.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]