Tarayyar Turai ta ba wa matasan Najeriya tallafin Karatu a ƙasashe uku

Tarayyar Turai (EU) ta ba da tallafin karatu na mastas ga matasan Najeriya 135 a karkashin shirin Erasmus Mundus na 2023.

Ms Samuela Isopi, jakadiyar Tarayyar Turai a Najeriya ce ta bayyana hakan a wani taron manema labarai a Abuja ranar Litinin.

“Wadanda za a ba da tallafin za su yi aiki don shirin mastas na watanni 12, wasu kuma na tsawon watanni 24 a kasashe uku daban-daban na EU, ciki har da Turkiyya, Birtaniya da Serbia.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]