Al’amuran tsaro sun fara samun sauyi sakamakon yadda jama’ar gari suka fara mayar da martani, ta hanyar cafke da kuma yin garkuwa da iyalan ‘yan bindiga. Har wasu matasan yankin
Al’amuran tsaro sun fara samun sauyi sakamakon yadda jama’ar gari suka fara mayar da martani, ta hanyar cafke da kuma yin garkuwa da iyalan ‘yan bindiga. Har wasu matasan yankin
Kungiyar Kwadago ta Najeriya NLC ta caccaki gwamnatin tarayya a kan tallafin da ta bayar wa jihohi bayan cire tallafin man fetur. Idan ba manta ba, Gwamnatin Tarayya a watanni
Kungiyar Kwadago ta Najeriya NLC, ta ayyana yajin aikin gargadi na kwanaki biyu a fadin kasar, wanda zai gudana a ranakun 5 da 6 ga watan Satumba, tare da wa’adin
Gwamna Umar Namadi ya amince da biyan kudin rijistar ɗaliban Jhar Jigawa wadanda suke karatun digiri daban-daban a Jami’ar Tarayya, Dutse FUD, Jami’ar Bayero, Kano (BUK), Jami’ar Fasaha ta Jihar
Gwamna Malam Umar A Namadi, ya baiwa rundunar ‘yan sandan Najeriya da ke jihar Jigawa tallafin babura 30 na sintiri. Da yake jawabi a lokacin da yake gabatar da baburan,
Bangaren jam’iyyar New Nigeria People’s Party, da ta fi kusa da Sanata Rabi’u Kwankwaso, ya gudanar da wani taro na kwamitin zartarwar jam’iyyar na kasa a Abuja, domin janye dakatarwar
Wasu manoma a jihar Gombe na daukar matakan da ba a saba gani ba na kare amfanin gonakinsu sakamakon karuwar satar amfanin gona. Yayin da wasu manoman ke kwana a
Kwamitin amintattu na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ta dakatar da dan takararta a zaben shugaban kasa da aka yi a ranar 25 ga watan Fabrairu, Sanata Rabi’u Musa
A kokarin da sojojin ke yi na fatattakar ragowar ‘yan ta’addar Boko Haram a Borno da ma jihohin da ke gaba da su, sojojin Bataliya ta 144 sun yi nasarar
A wani al’amari na baya-bayan nan, Faransa ta dauki wani mataki inda ta sanar da haramta wa dalibai mata sanya rigar abaya a makarantun gwamnati. Ministan Ilimi Gabriel Attal ne
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari tare da yin garkuwa da wani ma’aikacin lafiya tare da dan uwansa a daren Juma’a a unguwar Wusasa da ke karamar hukumar Zariya a
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wani makiyayi dan shekara 15 mai suna Adamu Ibrahim bisa zargin datse hannun wani manomi. Rahotanni sun nuna cewa wanda ake zargin ya
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu katan 820 na wasu da ake zargin jabun magunguna ne wadanda kuma wa’adinsu ya ƙare a kasuwar Mallam Kato da ke karamar
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya sanar da bayar da tallafin naira miliyan 36.4 domin taimaka wa masu yi wa kasa hidima guda 1,215. Kowane mutum a cikinsu
Shirin Auren Zaurawa (wato ‘Mass Wedding Initiative’ a Turance) zai laƙume Naira Miliyan 854 daga aljihun Gwamnatin Jihar Kano. A cewar gwamnatin, an amince da hakan ne a ranar Laraba
Kauyukan Maiwa da Shuwarin da ke karamar hukumar Mafa ta jihar Borno sun fuskanci harin Boko Haram inda kungiyar ta’addancin ta yi garkuwa da mata kusan 48. Sai dai ‘yan
A wani yunkuri na rage wa dalibai da iyalai matsalolin kudi da suke fama da su a halin yanzu, Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya bayyana kudirinsa ba
An sauya wa Masallacin Sheikh Mohammad Bin Zayed da ke gundumar Al Mushrif ta birnin Abu Dhabi a kasar Hadaddiyar Daular Larabawa, suna zuwa ‘Mariam, Umm Eisa,’ da ake fassarawa
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wasu mutane biyu a yankin Gumau da ke karamar hukumar Toro a jihar Bauchi. An ce ‘yan bindigar sun yi harbin iska ne
An jefar da gawar wata yarinya ‘yar shekara 16 a cikin rijiya da ke karamar hukumar Ringim ta jihar Jigawa. Wani dan uwan mamaciyar da ya sakaye sunansa, ya ce