Shugaban Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Kasa Tu’annati, Mista Ola Olukoyede, ya ce a cikin kasa da kwanaki 100 da hawansa mulki, hukumar yaki da cin hanci da
Shugaban Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Kasa Tu’annati, Mista Ola Olukoyede, ya ce a cikin kasa da kwanaki 100 da hawansa mulki, hukumar yaki da cin hanci da
Gidan karamar ministar babban birnin tarayya (FCT), Dr Mariya Mahmoud, ya kama da wuta a yau Lahadi. Rahotanni sun ta tattaro cewa wutar ta fara ne a gidan da ke
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta tsige kakakinta, Bilyaminu Moriki, tare da nada Bashar Gummi, a matsayin kakakin majalisar. Hakan ya biyo bayan kudirin da dan majalisa mai wakiltar mazabar Maru,
A jiya ne Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kwara, Alhaji Abdulfatah Ahmed a gaban wata babbar kotun tarayya da
A jiya ne Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kwara, Alhaji Abdulfatah Ahmed a gaban wata babbar kotun tarayya da
Tsohon shugaban kasa, Yakubu Gowon, ya yi gargadin cewa kada a yi gaggawar yanke hukunci kan ayyukan gwamnatin shugaba Bola Tinubu. Gowon ya bayyana haka ne ga manema labarai a
Jami’an hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, reshen jihar Kaduna, sun kama wani Nuhu Haruna da laifin zambar naira biliyan ɗaya. Hukumar yaki da cin
Gwamnatin tarayya ta ce kamfanonin da ke samar da siminti ba sa yin abin da ya dace wajen dakile hauhawar farashin siminti a kasar. Gwamnatin ta bayyana cewa ba za
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da kisan mutane shida da wasu ‘yan bindiga suka yi a karamar hukumar Faskari a jihar. Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan
A ranar Litinin ne Hukumar Sufuri ta Jihar Zamfara ta kama manyan motoci 50 da ke jigilar kayan abinci daga Najeriya zuwa Jamhuriyar Nijar. Hukumar, wacce ke aiwatar da umarnin
Gwamnatin tarayya ta fara biyan albashin malaman jami’o’in da aka riƙe a karkashin kungiyar malaman jami’o’i. Majiyoyi da dama a bangaren ilimi sun tabbatar wa manema labarai a Abuja sabon
Gwamnatin tarayya ta fara biyan albashin malaman jami’o’in da aka riƙe a karkashin kungiyar malaman jami’o’i. Majiyoyi da dama a bangaren ilimi sun tabbatar wa manema labarai a Abuja sabon
Ana ci gaba da samun karuwar sace-sacen motoci a jihar Adamawa, kamar yadda rundunar ‘yan sandan Najeriya ta tabbatar. Rundunar ‘yan sandan ta bayyana haka ne a wata sanarwa a
Rundunar ‘yan sandan jihar Ribas ta ce ta kori ɗaya daga cikin jami’anta mai suna Insifekta Michael Odey da ke da hannu wajen karbar kudi a hannun wani. Hakazalika, ta
A yau Alhamis ne shugaban kasa Bola Tinubu zai yi wata ganawar sirri da gwamnonin jihohi a fadar Aso Rock Villa da ke Abuja, domin samar da hanyoyin magance tabarbarewar
Kungiyoyin kwadago da masana’antu da masana tattalin arziki da kudi da shari’a sun gargadi gwamnatin tarayya da kada ta cire tallafin wutar lantarki kamar yadda asusun lamuni na duniya IMF
Ministan tsaron ƙasar Laberiya, Yarima Charles Johnson ma III, ya yi murabus daga muƙaminsa, biyo bayan zanga-zangar da matan sojojin kasar suka yi, saboda ƙarancin albashin mazajensu da kuma rashin
Shugaba Bola Tinubu ya gana da kungiyar Super Eagles a fadar shugaban kasa da ke Abuja. Ku tuna cewa Super Eagles ta sha kashi da ci 2-1 a hannun mai
Shugaban Karamar Hukumar Kagarko ta Jihar Kaduna, Hon. Nasara Rabo, ya bai wa wani jami’in ‘yan sanda, Difi’o Idris Ibrahim, zunzurutun kudi har naira miliyan 1, bisa ƙin amincewa da
Shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya, Joe Ajaero, ya bayyana cewa idan aka ci gaba da fuskantar hauhawar farashin kayayyaki ba tare da katsewa ba, kungiyar kwadago za ta iya neman