Tinubu ya gana da ƴan wasan Super Eagles a fadar shugaban ƙasa

Shugaba Bola Tinubu ya gana da kungiyar Super Eagles a fadar shugaban kasa da ke Abuja.

Ku tuna cewa Super Eagles ta sha kashi da ci 2-1 a hannun mai masaukin baki Ivory Coast a wasan karshe na gasar cin kofin nahiyar Afirka ta 2023 (AFCON) a daren Lahadi.

Bayan kammala wasan, shugaba Tinubu ya jinjina wa Super Eagles bisa jajircewar da suka nuna a wasan karshe na gasar cin kofin nahiyar.

Wasu rahotannin sun ce shugaban ya karrama ƴan wasan ne da lambobin yabo.

More News

Tinubu Ya Dawo Abuja Daga Ziyarar Aiki Da Ya Kai  Saudiya da Nezaland

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo Abuja bayan ziyarar aiki da ya kai ƙasashen Saudiya da Nezaland. A ranar 22 ga watan Afrilu ne...

CBN ya dakatar da kudirinsa na sa bankuna su riƙa cajar kwastomominsu

Babban bankin Najeriya ya umarci bankunan da su dakatar da cajin kudaden ajiya har zuwa ranar 30 ga Satumba, 2024.Babban bankin ya bayyana hakan...

Ƴansanda sun kama likitan bogi

Rundunar ‘yan sanda ta Zone 2, Onikan, Legas, ta kama wani likitan jabu mai shekaru 37, kuma ma’aikacin lafiya, tare da zargin amfani da...

Gwamnan Kano ya sanya hannu kan dokar yin gwajin lafiya kafin aure

Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan wata doka za ta tilastawa masu yin aure yin wasu gwaje-gwajen lafiya gabanin...