Gwamnan Kano ya sanya hannu kan dokar yin gwajin lafiya kafin aure

Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan wata doka za ta tilastawa masu yin aure yin wasu gwaje-gwajen lafiya gabanin a É—aura musu aure.

Gwamnan ya rattaba hannu ne akan dokar a wani ƙwarya-ƙwaryar biki da aka gudanar a gidan gwamnati jihar da ya samu halartar shugaban majalisar dokokin jihar.

A cewar mai magana da yawun gwamnan jihar Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa daga yanzu babu wani aure da za a É—aura a jihar ba tare da an gabatar da takardar shedar yin gwaje-gwajen ba

Gwaje-gwajen sun haÉ—a da na ciwon hanta, cutar HIV, Æ™wayoyin halitta da kuma sauran cututtukan da za iya É—auka ta hanyar jima’i.

Ya ce dokar ta zama dole domin kawo ƙarshen yaran da ake haifa da cutar sikila, HIV da kuma cutar hanta.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...