Gwamnatin Najeriya ta fara biyan malaman jami’o’i bashin da suke bi

Gwamnatin tarayya ta fara biyan albashin malaman jami’o’in da aka riƙe a karkashin kungiyar malaman jami’o’i.

Majiyoyi da dama a bangaren ilimi sun tabbatar wa manema labarai a Abuja sabon lamarin a ranar Litinin.

Shugaban ASUU na Jami’ar Fasaha ta Tarayya da ke Minna, Farfesa Gbolahan Bolarin, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya ce, “Eh gaskiya ne.  An fara biyan kuɗi.”

A watan Oktoban 2023 ne dai shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da sakin albashin hudu daga cikin watanni takwas na ASUU da gwamnati ta hana a baya.

More News

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...

Wasu É—aliban Jami’ar Jihar Nasarawa sun mutu a lokacin turmutsutsin karÉ“ar tallafin abinci

Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin...

Jarumin Nollywwood, Mr. Ibu, ya rasu

Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da "Mr Ibu", ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria,...

Miyetti Allah ta nemi a cafke Sunday Igboho saboda barazanar yaƙar Fulani

Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria, MACBAN, ta yi kira da a damke wani dan kabilar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi...