Rundunar yan sandan jihar Nasarawa ta ce jami’anta sun samu nasarar ceto yara biyu daga cikin ɗaliban firamaren dake Alwaza a karamar hukumar Doma ta jihar. Mai magana da yawun
Rundunar yan sandan jihar Nasarawa ta ce jami’anta sun samu nasarar ceto yara biyu daga cikin ɗaliban firamaren dake Alwaza a karamar hukumar Doma ta jihar. Mai magana da yawun
Yan bindiga sun sace yara 6 a firamaren LEA dake Alwaza a ƙaramar hukumar Doma ta jihar Nasarawa. Rahotanni sun bayyana cewa yan bindigar sun sace yaran ne da misalin
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun samu nasarar kashe wani dan bindiga guda daya a Rigachukun dake karamar hukumar Chikun tare da kama wasu biyu a yankin
Yan bindiga sun kashe mutane 13 tare da sace wasu 73 da suka hada da mata da kananan yara a gabashin jihar Sokoto. Harin ya faru a kauyuka da dama
Rundunar sojan saman Najeriya ta samu nasarar kai farmaki kan fadar rikakken dan bindiga Halilu dake Zamfara. Yan bindiga da basu gaza 30 ba ne aka kashe a yayin farmakin
Wasu yan bindiga da ba a san ko suwaye ba sun sace Mallam Yakubu Lawal Kwamishinan Yada Labarai Al’adu da Yawon Bude Ido na jihar Nasarawa. Rahotanni sun nuna cewa
Jami’an tsaro sun samu gagarumar nasara a yakin da suke da yan bindiga bayan da sojojin kasa da na sama suka kashe Yan bindiga da dama a wani farmaki da
Yan bindiga da suka yi garkuwa da fasinjojin jirgin kasar da ya taso daga Abuja zuwa Kaduna sun kara sako mutanen 7 daga cikin mutanen da su kai garkuwa da
Mustapha Imam daya daga cikin fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna da yan bindiga suka sace ya ce yana duba lafiyar yan bindigar lokacin da yake hannunsu. A yaune dai yan bindigar
Mustapha Imam daya daga cikin fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna da yan bindiga suka sace ya ce yana duba lafiyar yan bindigar lokacin da yake hannunsu. A yaune dai yan bindigar
Biyo bayan harin da aka kai kan shingen binciken ababen hawa a kusa da Dutsen Zuma wani jarimin soja ya samu nasarar kashe yan bindigar biyu kafin shima ya mutu.
Sheikh Dahiru Buhari ya yi kira ga al’ummar musulmi kan su gudanar akan matsalar tsaro da ta ki ci taki cinye wa Shehun malamin ya bayyana haka ne cikin wani
Sheikh Dahiru Buhari ya yi kira ga al’ummar musulmi kan su gudanar akan matsalar tsaro da ta ki ci taki cinye wa Shehun malamin ya bayyana haka ne cikin wani
Yan bindiga sun kashe wasu matafiya akan hanyar Jibia-Katsina. Yan bindigar sun kashe mutanen ne a harin da suka kai musu a karamar hukumar Jibia. Lamarin ya faru ne lokacin
Rundunar yan sandan jihar Enugu ta ce jami’anta sun samu nasarar dakile wani hari da bindiga suka suka kai kan ofishin yan sanda na shiya dake karamar hukumar Igbo-Eze North.
Yan bindiga sun harbe mutane hudu tare da yin garkuwa da wasu 70 a wasu kauyuka dake karamar hukumar Sabon Birni ta jihar Sokoto a tsakanin ranar Lahadi zuwa Litinin.
Yan bindiga sun harbe mutane hudu tare da yin garkuwa da wasu 70 a wasu kauyuka dake karamar hukumar Sabon Birni ta jihar Sokoto a tsakanin ranar Lahadi zuwa Litinin.
Rundunar ƴansandan jihar Anambra,ta ce jami’anta sun kashe wasu yan bindiga biyu a da zake zargin ya’yan IPOB ne a kauyen Nkpor dake karamar hukumar Idemili ta jihar. Yan bindigar
Da tsakar daren ranar Juma’a ƴan bindiga suka kai hari kan ofishin shiya na yan sanda dake Eika Ohizenyi a karamar hukumar Okehi ta jihar Kogi inda suka kashe wani
Da tsakar daren ranar Juma’a ƴan bindiga suka kai hari kan ofishin shiya na yan sanda dake Eika Ohizenyi a karamar hukumar Okehi ta jihar Kogi inda suka kashe wani