Yan bindiga sun yi garkuwa da Faruk Hassan Bunza alkalin babban kotun jihar Kebbi. An yi awon gaba da alkalin ne da tsakar daren ranar Lahadi daga gidansa dake kan
Yan bindiga sun yi garkuwa da Faruk Hassan Bunza alkalin babban kotun jihar Kebbi. An yi awon gaba da alkalin ne da tsakar daren ranar Lahadi daga gidansa dake kan
Gwamnatin jihar Kogi ta ce jami’an tsaro sun ceto mutane huɗu da aka yi garkuwa da su daga wata cibiyar zana jarrabawa dake Olowa a karamar hukumar Dekina ta jihar.
Rundunar ƴan sandan jihar Oyo ta ce wasu ƴan bindiga sun kai farmaki ofishin yin fasfo na hukumar shige da fice ta Najeriya dake garin Ogbomoso na jihar Oyo inda
Babbar Kotun Tarayya dake zamanta a birnin tarayya Abuja ta yanke wa mutane 4 hukunci a cikin mutane biyar da suka kai harin ta’addanci a wata coci dake garin Owo
Yan bindiga sun sake kai hari kan al’ummar kauyen Dan Gulbi dake karamar hukumar Tureta ta jihar Sokoto ƙasa da kwanaki biyu bayan kai makamancin irin harin da ya jawo
Wasu yan bindiga da ake zargin mayakan Lakurawa ne sun kashe jami’an hukumar kwastam biyu yan bindiga suka kashe a garin Tugar dake ƙaramar hukumar Bagudo ta jihar Kebbi. Jaridar
Gwamnatin jihar Kogi ta ce an kubutar da dukkanin yara 24 da aka ɗauke daga makarantar gidan marayu ta Darul-Kitab dake Lokoja. Gwamnatin ta bayyana haka a cikin wata sanarwa
An kashe jami’an yan sandan kwantar da tarzoma su akalla uku tare da jikkata wasu biyu a wani farmaki da yan bindiga su ka kai a sansaninsu dake Tenebo a
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Sunday Agang wanda fasto ne a cocin Evengilical Church Winning All (ECWA) wanda har ila shi ne shugaban kwamitin amintattu na cocin a karamar
Da asubahin ranar Talata ne wasu yan bindiga suka yi garkuwa da wasu matafiya shida a kusa da kauyen Kula dake kan lalatacciyar hanyar Naka zuwa Makurdi a karamar hukumar
Yan bindiga sun kashe, Mallam Lawali Musa wani ma’aikacin lafiya a wani hari da suka kai da daddare a garin Moriki dake karamar hukumar Zurmi ta jihar Zamfara ranar Talata.
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kama wasu mutane biyu da ke safarar bindiga inda suka gano makamai da kuma harsashi a tare da su a jihar Taraba. An samu nasarar
Wani ƙwararren masani kan tsaro ya bayyana damuwa kan shirin Gwamnatin Jihar Katsina na taimakawa wajen sakin mutane 70 da ake zargi da aikata laifukan fashi da makami, yana mai
Mutanen da basu gaza huɗu ba ne aka kashe bayan da wasu yan bindiga su ka kai farmaki kauyen Damala dake gundumar Woku a karamar hukumar Borgu ta jihar Neja.
Yan bindiga sun yi garkuwa da Umar Iyale wani shahararren dan jarida daga gidansa dake Danhonu II dake Kaduna Millennium City. Iyale wanda yake kwance yana jinyar wani ciwo da
Yan bindiga sun yi garkuwa da Maruf Musa tsohon mamba a majalisar dokokin jihar Ogun. Musa wanda ya wakilci mazabar Ogun Waterside daga shekarar 2007 zuwa 2011 a majalisar jihar
Yan bindiga sun kashe wani dan sanda tare da wasu mutane biyu a wani harin kwanton bauna da suka kai wa jami’an tsaron dake aikin sintiri a karamar hukumar Doma
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun kai farmaki kauyen Chacho dake karamar hukumar, Wurno ta jihar Sokoto inda suka dauke wata amarya da kawayenta yan sa’o’i kadan kafin
Dakarun shiya ta daya na rundunar samar da tsaro ta Operation Whirl Stroke(OPWS) sun kai farmaki wata maboyar yan bindiga dake yankin Aterange a karamar hukumar Ukum ta jihar. Rundunar
Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Borgu da Agwara, Jafaru Mohammad Ali Damisa, ya tsira daga harin da ake zargin ’yan ta’adda ne suka kai masa a yankin Lumma–Babanna da