Yan bindiga sun kashe matafiya akan hanyar Katsina-Jibia

Yan bindiga sun kashe wasu matafiya akan hanyar Jibia-Katsina.

Yan bindigar sun kashe mutanen ne a harin da suka kai musu a karamar hukumar Jibia.

Lamarin ya faru ne lokacin da Yan bindigar suka kai farmaki kauyen Farin Bala inda nan take suka kashe direban motar kamfanin sufuri na jihar Katsina wato KSTA.

Maharan sun kuma samu nasarar yin awon gaba da wasu fasinjoji da ba a san yawansu ba.

A wani fefan bidiyo da aka fitar ya nuna yadda ake kwashe wanda suka jikkata da kuma wadanda suka mutu a hari domin kai su Asibiti.

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...