Sheikh Dahiru Bauchi ya nemi al’umma su gudanar da addu’o’i kan matsalar tsaro

Sheikh Dahiru Buhari ya yi kira ga al’ummar musulmi kan su gudanar akan matsalar tsaro da ta ki ci taki cinye wa

Shehun malamin ya bayyana haka ne cikin wani sako muryarsa da aka naɗa.

A cikin sakon Shehu yayi addu’a akan mutanen da suke dauke da makamai suke tayar da hankalin al’ummar inda ya roki Allah yayi maganin su.

Har ila yau ya nemi al’umma da su gudana da wasu zikirai da addu’oi domin Allah Ya kawo karshen rikicin.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]