Sheikh Dahiru Bauchi ya nemi al’umma su gudanar da addu’o’i kan matsalar tsaro

Sheikh Dahiru Buhari ya yi kira ga al’ummar musulmi kan su gudanar akan matsalar tsaro da ta ki ci taki cinye wa

Shehun malamin ya bayyana haka ne cikin wani sako muryarsa da aka naÉ—a.

A cikin sakon Shehu yayi addu’a akan mutanen da suke dauke da makamai suke tayar da hankalin al’ummar inda ya roki Allah yayi maganin su.

Har ila yau ya nemi al’umma da su gudana da wasu zikirai da addu’oi domin Allah Ya kawo karshen rikicin.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...