Sheikh Dahiru Bauchi ya nemi al’umma su gudanar da addu’o’i kan matsalar tsaro

Sheikh Dahiru Buhari ya yi kira ga al’ummar musulmi kan su gudanar akan matsalar tsaro da ta ki ci taki cinye wa

Shehun malamin ya bayyana haka ne cikin wani sako muryarsa da aka naÉ—a.

A cikin sakon Shehu yayi addu’a akan mutanen da suke dauke da makamai suke tayar da hankalin al’ummar inda ya roki Allah yayi maganin su.

Har ila yau ya nemi al’umma da su gudana da wasu zikirai da addu’oi domin Allah Ya kawo karshen rikicin.

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...