Sheikh Dahiru Bauchi ya nemi al’umma su gudanar da addu’o’i kan matsalar tsaro

Sheikh Dahiru Buhari ya yi kira ga al’ummar musulmi kan su gudanar akan matsalar tsaro da ta ki ci taki cinye wa

Shehun malamin ya bayyana haka ne cikin wani sako muryarsa da aka naɗa.

A cikin sakon Shehu yayi addu’a akan mutanen da suke dauke da makamai suke tayar da hankalin al’ummar inda ya roki Allah yayi maganin su.

Har ila yau ya nemi al’umma da su gudana da wasu zikirai da addu’oi domin Allah Ya kawo karshen rikicin.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]