Zagazola Makama wani mai sharhi kan harkokin tsaro kuma kwararre kan yaki da ta’addanci a tafkin Chadi, ya bayyana cewa ya samu wasika daga kungiyar ISWAP da ke kalubalantar kungiyar
Zagazola Makama wani mai sharhi kan harkokin tsaro kuma kwararre kan yaki da ta’addanci a tafkin Chadi, ya bayyana cewa ya samu wasika daga kungiyar ISWAP da ke kalubalantar kungiyar
Sojojin rundunar sojan Najeriya sun kama wasu manyan jiga-jigan kungiyar yan ta’addar ISWAP. Zagazola Makama dake ya wallafa bayanai kan sha’anin tsaro a yankin tafkin Chadi shi ne ya bayyana
Wasu da ake zargin mayakan kungiyar Boko Haram ne sun yanka akalla manoma 10 a garin Kawuri dake karamar hukumar Konduga ta jihar Borno. A cewar mazauna garin da kuma
Akalla Fulani makiyaya 20 ne aka bada rahoton mayakan ISWAP sun kashe a wasu hare-hare da suka kai wasu kauyuka dake jihar Borno. Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan sha’anin
A karshen makon da ya kai ziyarar jin kai da ci gaba a garin Gwoza na jihar Borno, Gwamna Babagana Umara Zulum a ranar Lahadin da ta gabata ya sa
Kwamanda rundunar tsaron haɗin gwiwa ta Operation Hadin Kai a yankin arewa maso yamma General I.S Ali ya ce mayakan Boko Haram 8 ne suka mika wuya ga rundunar a
Akalla mutane biyar ne suka mutu sannan wasu 11 suka jikkata bayan wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne sun harba makamin roka a wani gari a jihar Borno. Wasu
Wasu mayakan da ake zaton yan kungiyar Boko Haram ne sun kashe manoma 15 a wasu hare-hare kan garuruwa biyu dake ƙaramar hukumar Jere ta jihar Borno. A cewar Zagazola
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce a farkon rikicin Boko Haram a yankin Arewa-maso-Gabas, wadanda suka kafa kungiyar ta’addancin sun shaida masa cewa talauci da rashin aikin yi ne
Mayakan kungiyar ISWAP su 73 tare da iyalinsu ne suka mika kansu ga sojojin shiya ta ɗaya na rundunar Operation Haɗin Kai dake Borno. A cewar Zagazola Makama dake wallafa
Sojojin rundunar Operation Desert Sanity 2 sun samu nasarar ceto biyu daga cikin ma’aikata uku na kungiyar agaji ta Family Health International (FHI360) da mayakan kungiyar ISWAP suka sace a
Mintoci kaɗan bayan saukar su a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja kaso na farko na yan Najeriya da aka kwaso daga Sudan sun bayyana farin cikin su da
Troops of the 114 Task Force Battalion, Bita in Gwoza Local Government Area of Borno state, have successfully rescued Hauwa Maltha, a 26-year-old abducted Chibok schoolgirl, along with her three-year-old
Sojojin Najeriya dake aiki a bataliya ta 51 dake Banki sun kashe mayakan Boko Haram da dama a jihar Borno. A cewar Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan harkar tsaro
Wata babbar kotun tarayya dake Abuja taki yarda ta bayar da belin, Tukur Mamu mamallakin kamfanin jaridar Desert Herald. Ana zargin Mamu da karbar kuɗin fansa har dalar Amurka 120,000
The Nigerian branch of the Islamic State (ISWAP) has taken responsibility for a bomb blast on Tuesday in Dutse, the capital of Nigeria’s northwestern state of Jigawa. Earlier reports indicated
Jami’an rundunar sojan Najeriya ta Operation Hadin Kai sun kai farmaki kan wata maboyar yan Boko Haram dake surkukin dajin Sambisa a karamar hukumar Bama ta jihar Borno inda suka
Wasu da ake zargin mayaƙan Boko Haram ne sun far wa wani ƙauye a jihar Adamawa, inda suka kashe mutum uku tare da lalata kayayyaki da dama. Mazauna ƙauyen na
The Boko Haram terrorist group has reportedly established a recruitment base in Dinallahi village located about 10 kilometres south of Diagorou in the Tillaberi Region of the Republic of Niger.
The Nigerian Army has reiterated that recruitment into the army should not be perceived as employment but as a call to defend the nation’s integrity. Onyema Nwachukwu, a Brigadier General