Rundunar yan sandan jihar Borno, ta ce jami’anta sun mayar da wasu yara biyu hannun iyayensu bayan da su ka shafe shekaru 4 a hannun mayakan kungiyar Boko Haram. A
Rundunar yan sandan jihar Borno, ta ce jami’anta sun mayar da wasu yara biyu hannun iyayensu bayan da su ka shafe shekaru 4 a hannun mayakan kungiyar Boko Haram. A
Dakarun rundunar Operation Hadin Kai A wani tsararren farmaki na hadin gwiwa tsakanin sojan ruwa na sama da kuma na kasa sun kashe mayakan Boko Haram/ISWAP da dama bayan da
Dakarun rundunar Operation Hadin Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso gabas sun kashe yan ta’adda akalla 60 a wani kazamin gumurzu da suka yi a yankin
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya ce babu wata karamar hukuma a jihar Borno da za a bari ta fada karkashin ikon yan ta’adda. Zulum ya fadi haka ne
Dakarun rundunar sojan Najeriya dake karkashin rundunar samar da tsaro ta Operation Hadin Kai dake aiki a yankin arewa maso gabas sun dakile wani hari da mayakan kungiyar yan ta’adda
Dakarun rundunar sojan Najeriya dana sojan saman Najeriya sun dakile wani hari da ake zargin mayakan kungiyar ISWAP da kaiwa kan sansanin sojoji dake garin Rann a karamar hukumar Kala-Balge
Sojojin Najeriya da ke karkashin rundunar Operation Hadin Kai sun samu wata nasara a kokarinsu na kakkabe ‘yan ta’adda a Arewa maso Gabas, inda suka kashe ‘yan Boko Haram guda
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar lalata sansanonin yan ta’adda da dama a jihar Borno tare da kubutar da wasu mutane 9 a wani samamame da suka kai. A
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar lalata sansanonin yan ta’adda da dama a jihar Borno tare da kubutar da wasu mutane 9 a wani samamame da suka kai. A
Wasu da ake zargin mayakan Boko Haram ne sun kashe yan bijilante 2 da kuma wasu mutane 10 masu yin ita ce a kauyen Bokko Ghide dake karamar hukumar Gwoza
Wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne masu alaka da ISWAP sun tarwatsa Gadar Mandafuma da ke kan hanyar Biu zuwa Damboa a jihar Borno. Rahotanni sun bayyana cewa lamarin
Wasu da ake zargin ‘yan kungiyar Boko Haram ne sun kai farmaki a garuruwan Banga da Larh da ke karamar hukumar Hong a jihar Adamawa, inda suka kashe mutane bakwai
Dakarun sojan Najeriya aƙalla 20 aka kashe a wani hari da ake zargin mayaƙan ƙungiyar ISWAP da kaiwa akan sansaninsu. Ƴan ta’addan sun farma sansanin sojan dake garin Mallam Fatori
Mayaƙan ƙungiyar ƴan ta’adda ta ISWAP sun kashe dakarun sojan Najeriya biyar a wani harin kwanton ɓauna da suka kai musu a jihar Borno. Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan
Hukumar tsaro ta Civil Defense ta tabbatar da mutuwar jami’anta huɗu a wani harin kwanton ɓauna da ƴan bindiga suka kai musu a yankin Farin-Ƙasa dake ƙaramar hukumar Chukun ta
Ɓangaren sojan sama na rundunar Operation Haɗin Kai sun kashe mayaƙan ƙungiyar ISWAP sama da 70 a wani farmaki da suka kai musu a kudancin yankin tafkin Chadi. A cewar
Dakarun rundunar sojan Najeriya na Birged Ta 21 dake aiki da rundunar Operationa Haɗin Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso gabashin Najeriya sun samu nasarar kai
Dakarun sojan Najeriya dake aiki a rundunar Operation Haɗin Kai wacce ke samar da tsaro a yankin arewa maso gabas sun samu nasarar hallaka wasu mayaƙan ƙungiyar ƴan ta’adda ta
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta sun kama wasu mutane 8 da ake zargi da samarwa ƴan ta’adda makamai da kuma safarar kayayyaki a jihohin Yobe da Taraba. A wata
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kashe wasu mayaƙan Boko Haram biyar a wani farmaki da suka kai maboyarsu dake jihar Borno. Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan sha’anin tsaro kan