Mayaƙan ƙungiyar Boko Haram sun yi garkuwa da alƙalin babbar kotu mai Shari’a, Haruna Mshelia tare da matarsa da kuma dogarinsa. Rahotanni sun bayyana cewa lamarin ya faru ne da
Mayaƙan ƙungiyar Boko Haram sun yi garkuwa da alƙalin babbar kotu mai Shari’a, Haruna Mshelia tare da matarsa da kuma dogarinsa. Rahotanni sun bayyana cewa lamarin ya faru ne da
Wasu da ake zargin mayaƙan ƙungiyar Boko Haram ne sun sace matafiya da dama akan hanyar Maiduguri zuwa Kano. Wasu majiyoyi sun faɗawa jaridar Daily Trust cewa mayaƙan sun farma
Dakarun sojan Najeriya na rundunar Operation Haɗin Kai dake yaƙi da ƴan ta’addar Boko Haram a yankin arewa maso gabas sun samu nasarar kashe ƴan ta’adda hudu a jihar Borno.
Wasu ƴan bindiga da ake zargin mayaƙan ƙungiyar ISWAP ne sun kashe wani babban jami’in ɗan sanda a arewacin jihar Borno. A cewar wasu rahotanni mayaƙan sun saɗaɗa cikin garin
Dakarun sojan Najeriya na rundunar Operation Haɗin Kai sun samu nasarar kashe, Tahir Baga wani jigo kuma kwamanda a ƙungiyar Boko Haram a cigaba da farmakin da suke kaiwa maɓoya
Alhaji Wosai wani mamba a ƙungiyar ƴan ta’addar Boko Haram ya miƙa kansa ga dakarun sojan Najeriya na rundunar Operation Haɗin Kai. Rahotanni sun bayyana cewa ɗan ta’addar ya miƙa
Aƙalla mayaƙan Boko Haram biyu ne suka miƙa kansu ga dakarun sojan Najeriya na rundunar Operation Haɗin Kai a yankin gabashin jihar Borno. Mayaƙan biyu Awana Malam Kurama da Tahir
Wani mamba a ƙungiyar ƴan ta’adda ta Boko Haram ma suna, Sajeh Yaga ya miƙa kansa ga dakarun rundunar Operation Haɗin Kai dake arewa maso gabashin jihar Borno. Bayanai sun
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun gano wata masana’anta da mayaƙan kungiyar ISWAP suke ƙera bama-bamai. Masana’antar ƙera bama-bamai an gano ta ne a Abulam-BUK dake ƙaramar hukumar Damboa ta jihar
Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon ɗaya daga cikin ƴan matan Chibok da mayaƙan Boko
Rundunar dakarun soja ta ƙasa da ƙasa wato Multi National Task Force(MNJTF) a turance shiya ta 3 dake Monguno a Najeriya ta bayar da rahoton yadda mayaƙan kungiyar Boko Haram
Dakarun sojan Najeriya na rundunar, Operation Haɗin Kai sun kashe mayaƙan Boko Haram uku a ƙaramar hukumar Bama dake jihar Borno. A cewar Zagazola Makama wani masani dake wallafa bayanai
Gwamnatin jihar Borno ta wanke wasu mutane daga zargin da ake masu na hannu a ayyukan ta’addanci a jihar. Kafin a wanke mutane daga dukkanin zargin da ake masu ana
Sojojin rundunar Operation Hadin Kai dake yaki da yan ta’adda a yankin arewa maso gabas sun samu nasarar kama wasu mayakan Boko Haram biyu. Mayakan na Boko Haram sun fada
Mutanen da basu gaza 16 ne ba aka kashe a yayin da wasu huɗu suka jikkata a wani harin da mayaƙan Boko Haram suka kai a ƙaramar hukumar Geidam ta
Akalla yan ta’adda 22 aka rawaito an kashe a wani harin da sojan saman Najeriya suka kai musu a jihar Borno. A wata sanarwa ranar Litinin mai magana da yawun
Mayaƙan ISWAP sun kashe Gana Alhaji Ali kwamandan Boko dake lura da Sambisa da yankin Gwoza a tsaunukan Gwoza. Wasu majiyoyi dake jami’an tsaro sun ce Ali na daga cikin
A kokarin da sojojin ke yi na fatattakar ragowar ‘yan ta’addar Boko Haram a Borno da ma jihohin da ke gaba da su, sojojin Bataliya ta 144 sun yi nasarar
Kauyukan Maiwa da Shuwarin da ke karamar hukumar Mafa ta jihar Borno sun fuskanci harin Boko Haram inda kungiyar ta’addancin ta yi garkuwa da mata kusan 48. Sai dai ‘yan
Sojojin rundunar kasa da kasa dake yaki da yan ta’ada a yankin tafkin Chadi ta ce yan ta’adda masu yawa ne suka mika wuya ga rundunar. Mai magana da yawun