Mayakan Boko Haram 78 Sun Mika Wuya Ga Sojoji

Sojojin rundunar sojan Najeriya sun kama wasu manyan jiga-jigan kungiyar yan ta’addar ISWAP.

Zagazola Makama dake ya wallafa bayanai kan sha’anin tsaro a yankin tafkin Chadi shi ne ya bayyana haka inda ya kara da cewa karin wasu mutane 60 aka kama tare da kwamandodin da ake zargin suma yan kungiyar ta ISWAP ne.

Har ila yau bayanan da ya wallafa ya nuna cewa mayakan Boko Haram 78 ne suka mika wuya sojojin shiya ta uku na rundunar kasa da kasa dake karamar hukumar Monguno.

Yan ta’addar sun mika wuya ne saboda farmakin da ake kai musu babu kakkautawa a maboyarsu.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]