Ana ci gaba da samun karuwar sace-sacen motoci a jihar Adamawa, kamar yadda rundunar ‘yan sandan Najeriya ta tabbatar. Rundunar ‘yan sandan ta bayyana haka ne a wata sanarwa a
Ana ci gaba da samun karuwar sace-sacen motoci a jihar Adamawa, kamar yadda rundunar ‘yan sandan Najeriya ta tabbatar. Rundunar ‘yan sandan ta bayyana haka ne a wata sanarwa a
Shugaban Karamar Hukumar Kagarko ta Jihar Kaduna, Hon. Nasara Rabo, ya bai wa wani jami’in ‘yan sanda, Difi’o Idris Ibrahim, zunzurutun kudi har naira miliyan 1, bisa ƙin amincewa da
Shugaban Rundunar Sojan Sama Air Marshal Hasan Abubakar, ya gana da iyalai da wadanda harin bazata ya rutsa da su a ranar 24 ga Janairu, 2023, kusa da Rukubi a
Gamayyar kungiyoyin farar hula a Najeriya karkashin inuwar kungiyar Civil Society Joint Action Group ta ce an kashe akalla mutane 2,423, yayin da aka sace 1,872 cikin watanni takwas na
Daga Dr. Marzuq Ungogo A shekarar 2014, bayan na fara hidimar ƙasa an fara ban alawus ɗin likita, sai na je gida daga Gombe. Na yi wa ƙannena da iyaye
Jami’an rundunar ‘yan sandan Najeriya sun kama wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne da ake kyautata zaton yana da hannu wajen yin garkuwa da Nabeeha, diyar wani
Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja a ranar Laraba ta ce ta kama wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne. Kwamishinan ‘yan sanda mai kula da babban
Fadar shugaban kasa ta musanta rade-radin da ake yi kan yunkuri na mayar da birnin tarayya zuwa Legas, inda ta jaddada cewa irin wannan ikirarin ba shi da tushe balle
Dakarun runduna ta 8 ta sojojin Najeriya tare da jami’an tsaron farin kaya da na Sibil Difens da kuma ‘yan banga a safiyar Talata sun kai farmaki kan wani sansanin
Hedikwatar tsaro ta Najeriya ta ce bangarenta na rundunar Operation Hadin Kai a ranar 10 ga watan Janairu ya kawar da wasu manyan kwamandojin ISWAP da ‘yan ta’adda uku a
Rahotanni na nuna cewa farashin kayan abinci a Najeriya ya karu zuwa kashi 33.93 cikin 100 a watan Disamba na 2023, daga kashi 32.83 cikin 100 da aka gani a
Daga Sabiu Abdullahi Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya jaddada alkawarin gwamnatinsa na cewa ba za ta taba yin sulhu da barayi domin samar da zaman lafiya ba. Gwamnan
Wasu ‘yan bindiga sun sake kai hari da sanyin safiyar ranar Alhamis a kauyen Kuka Babangida da ke karamar hukumar Jibia ta jihar Katsina, inda suka kashe mutane akalla tara
Gwamnoni huɗu na jihohin arewa ta tsakiya sun bayar da tallafin miliyan N100 ga mutanen da rikicin jihar Filato na kwanan nan ya shafa. A wata sanarwa ranar Talata, gwamnan
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun kama wasu mutane uku da ake zargi da sace igiyoyin wutar lantarki a garin Saminaka da ke karamar hukumar Lere a
Wata kotun majistare da ke Kano, a ranar Laraba, ta bayar da umarnin a tsare wata matar aure ‘yar shekara 24, Hafsat Surajo, a gidan gyaran hali bisa zarginta da
Rahotanni da suke fitowa daga Jihar Filato na nuna cewa an kashe mutane sama da 100. Gwamna Mutfwang ya ce hare-haren ba su da tushe balle makama kuma an dora
Dakarun runduna ta 1 ta sojin Najeriya sun kashe ‘yan ta’adda 14 tare da kubutar da wadanda aka yi garkuwa da su a wani samame na baya-bayan nan a jihohin
Gwamna Malam Umar A. Namadi ya amince da nadin Farfesa Muhammad Ibrahim Yakasai a matsayin sabon shugaban jami’ar Sule Lamido da ke Kafin Hausa, SLU. Hakan na kunshe ne cikin
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta sake kama wani da ake zargin shugaban kungiyar masu aikata laifuka ne, wanda aka ce ya tuba kwanan nan, Bahago Afa, tare da wasu