Wasu ‘yan bindiga da ake zargin ‘yan kungiyar Boko Haram ne sun kai hari kauyen Ngurokayya da ke karamar hukumar Geidam a jihar Yobe a ranar Talata. Har yanzu dai
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin ‘yan kungiyar Boko Haram ne sun kai hari kauyen Ngurokayya da ke karamar hukumar Geidam a jihar Yobe a ranar Talata. Har yanzu dai
Rundunar ‘yan sandan jihar Anambra sun ceto wasu ‘yan mata biyu da ba su kai shekaru 18 ba, wadanda ake amfani da su wajen karuwanci a wani samame da suka
Rundunar ‘yan sandan jihar Benue a ranar Lahadin ta ce an kama wani likita a Rivers bisa bacewar wasu yara uku daga Benue. Likitan wanda ba a bayyana sunansa ba,
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Adamawa ta tabbatar da zaben Umaru Fintiri a matsayin gwamnan jihar Adamawa a zaben gwamnan jihar da za a yi a watan Maris 2023.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya ce an samu ingantuwar tsaro a jihar ya kai matakin kaso 85 cikin 100. Gwamnan ya bayyana haka ne a ranar Juma’a lokacin
Shahararren mawakin siyasar Hausa, Dauda Kahutu, wanda aka fi sani da Rarara, ya zargi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da mikawa shugaban kasa Bola Tinubu ƙasa a cikin mummunan yanayin
Gwamnatin jihar Kogi ta ce jami’an tsaro sun dakile wani yunkurin kashe gwamnan jihar Yahaya Bello a kan hanyarsa ta zuwa wani aiki daga Lokoja zuwa Abuja. Sanarwar da kwamishinan
Gwamnatin jihar Sokoto ta dauki nauyin dalibai 15 ‘yan asalin jihar domin yin karatu a kasar Sin. Shugaban hukumar bayar da tallafin karatu ta jihar Sokoto, Abdulkadir Dan’iya ne ya
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin Adewale Adeniyi a matsayin babban Kwanturolan Hukumar Kwastam ta Najeriya. Daraktan yada labarai ga sakataren gwamnatin tarayya Willie Bassey ne ya
Wasu ‘yan bindiga ɗauke da makamai sun kashe mazauna garin Otukpo da ke jihar Benue da ba a tantance adadinsu ba. Rahotanni sun nuna cewa ‘yan bindigar sun kai farmaki
Jakadan Najeriya a kasar Maroko, Mansur Nuhu Bamalli ya rasu yana da shekaru 42. Bamalli wanda tsohon shugaban kasa, Muhammad Buhari ya naɗa muƙamin jakada a shekarar 2022 ya kasance
Gwamnatin tarayya ta bayyana shirinta na fara biyan bashin watanni tara ga masu cin gajiyar shirin N-Power da ke shirin farawa daga watan Nuwamba. Ta bayyana hakan ne a ranar
Mataimakin shugaban ƙungiyar Hezbollah ya yi fatal da kiraye-kirayen da ake masu na kada su shiga yaƙin da ake gwabzawa tsakanin Gaza da Isra’ila. A cewar Na’im Qassem, ƙungiyarsu a
Sojoji sun ceto dalibai mata shida daga cikin daliban Jami’ar Gwamnatin Tarayya dake Gusau da aka bada rahoton yan bindiga sun yi garkuwa da su a, Zamfara. Wasu dalibai da
Hukumomin Libya sun ce adadin mutanen da suka mutu sakamakon ambaliyar ruwa da guguwa a kasar ya zarce 6,000. Sabbin alkaluman da gwamnatin Libiya ta fitar a ranar Larabar sun
Wani mutum mai suna John ya rasa ransa bayan abokinsa, Akinola Adeleye, ya caka masa wuka har lahira a kan takaddamar wanda zai biya kudin farantin abinci. Lamarin ya faru
Gwamnatin jihar Zamfara ta sanar da rufe kasuwannin shanu a kananan hukumomi biyar na jihar nan take. Kwamishinan yada labarai da al’adu na jihar Zamfara, Alhaji Mannir Haidara ne ya
Gwamna Umar Namadi ya amince da biyan kudin rijistar ɗaliban Jhar Jigawa wadanda suke karatun digiri daban-daban a Jami’ar Tarayya, Dutse FUD, Jami’ar Bayero, Kano (BUK), Jami’ar Fasaha ta Jihar
A kokarin da sojojin ke yi na fatattakar ragowar ‘yan ta’addar Boko Haram a Borno da ma jihohin da ke gaba da su, sojojin Bataliya ta 144 sun yi nasarar
Shirin Auren Zaurawa (wato ‘Mass Wedding Initiative’ a Turance) zai laƙume Naira Miliyan 854 daga aljihun Gwamnatin Jihar Kano. A cewar gwamnatin, an amince da hakan ne a ranar Laraba