Rundunar sojin Najeriya ta kori wasu sojoji 6 daga aikin bisa zarginsu da guduwa daga wajen wani waje da Boko Haram ta kai. Sojojin da ke aikin yaki da ‘yan
Rundunar sojin Najeriya ta kori wasu sojoji 6 daga aikin bisa zarginsu da guduwa daga wajen wani waje da Boko Haram ta kai. Sojojin da ke aikin yaki da ‘yan
Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata. Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar
Wani Sufeto Dasu Kassa ya rasu a jihar Adamawa. Rahotanni sun bayyana cewa, an tsinci Kassa a gidansa da ke Anguwan Yungur a karamar hukumar Girei da yammacin ranar Litinin.
Jihohin Bauchi da Zamfara dai har yanzu ba su samu tirelolin shinkafar da gwamnatin tarayya ta yi alkawari ga daukacin jihohin ba a matsayin wani mataki na rage radadin rashin
Jami’an hukumar tsaro ta DSS a Kano sun kama daya daga cikin wadanda suka shirya garkuwa da mahaifiyar fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara.Jami’an sun kuma kashe wani da ake
An ga wani malami a jami’ar jihar Benue da ke Makurdi a wani hoton bidiyo yana cin zarafin wani dalibi. Bayanai dai sun nuna cewa malamin mai suna Mista Ichor
Wani gini mai hawa biyu na makarantar Saint Academy da ke Jos ya ruguje, inda dalibai da dama ake fargabar abin ya rutsa da su. Ginin da ya kunshi ajujuwa
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta ce an kama mutane akalla 2,077 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a ciki da wajen jihar a cikin shekara guda, tsakanin Yuli
Wani bincike da aka gudanar a baya-bayan nan ya nuna cewa matsakaicin farashin iskar gas din girki a Najeriya ya yi sauko zuwa mafi karanci farashi cikin watanni hudu da
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma sanata mai wakiltar mazabar Zamfara ta yamma, Abdulaziz Yari Abubakar, ya baiwa ‘yan asalin jihar 1,700 tallafin karatu a jami’o’in Najeriya daban-daban. Shugaban kwamitin shirin
An tabbatar da mutuwar mutane shida yayin da wasu da dama tare da yin garkuwa da su a lokacin da wasu ‘yan bindiga suka kai hari a yankin Bauda da
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kammala shirye-shiryen kawo sauyi a majalisar ministocinsa nan ba da dadewa ba, wanda zai hada da nada sabbin ministoci da kuma kafa sabuwar ma’aikata,
Mutum 50 ake fargabar an kashe sannan aka sace wasu da ba a san adadinsu ba sakamakon harin da ‘yan bindiga suka kai a jihar Katsina da ke arewacin Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta bayyana a matsayin karya ne labarin da ake yadawa cewa ministan kudi kuma ministan tattalin arziki Wale Edun ya gabatar da N105,000 a sabon tsarin mafi
Jami’in hulda da jama’a na ‘yan sandan jihar Legas, SP Benjamin Hundeyin, ya yi watsi da jita-jita da ke yawo game da zargin sace wani jami’in ‘yan sanda na Legas.
Mambobin kungiyar kwadago, a ranar Juma’a, sun shelanta yajin aikin sai baba-ta-gani a fadin kasar saboda kin amincewar da gwamnatin tarayya ta yi na kara karin mafi karancin albashi daga
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya sanar da zaman makoki na kwanaki biyar saboda rasuwar shugaban kasar Ibrahim Raisi wanda ya mutu a hatsarin jirgin
Rahotanni sun ce an kashe mutane uku da suka hada da mata biyu da yaro daya a wata arangama da aka yi tsakanin ‘yan iskan gari da ake kira baban
A ranar Lahadin ne mazauna birnin Zariya na jihar Kaduna suka shiga alhini cikin alhini sakamakon kama wani mai suna AbdulAzeez Idris da ake zargin ya yi awon gaba da
Rundunar ‘yan sandan jihar Kogi ta bayyana cewa an ceto 14 daga cikin daliban jami’ar kimiyya da fasaha ta Confluence da ke Osara Okene da aka sace. Idan ba a