Mutum ɗaya ya rasa ransa yayin da wasu bakwai suka samu raunuka bayan wani bam na hannu (IED) ya fashe a kan hanyar Bagega zuwa Anka da ke Ƙaramar Hukumar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Mutum ɗaya ya rasa ransa yayin da wasu bakwai suka samu raunuka bayan wani bam na hannu (IED) ya fashe a kan hanyar Bagega zuwa Anka da ke Ƙaramar Hukumar
Jumullar yan Najeriya 115 masu tafiya cirani aka dawo da su gida bayan da suka makale a jamhuriyar Nijar. Yan ciranin sun sauka ne a filin jirgin saman Mallam Aminu
Wasu mahara sun kashe wani jami’in Hukumar Tsaro da Kariya ta Fararen Hula (NSCDC), Ayo Olukotun, tare da yin garkuwa da diyarsa da wasu mazauna garin Odo-Ere, hedikwatar karamar hukumar
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa kasarsa za ta dauki mataki bayan da ya zargi Iran da harbo wani jirgin yakin Apache na Amurka a mashigar Hormuz. Trump ya
Akalla mutane goma ne suka jikkata bayan rikici ya barke tsakanin al’ummomin Chirif Magaji da Chirif Dikko da ke karamar hukumar Rabah a jihar Sokoto kan takaddamar mallakar wata gona.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Litinin ya rantsar da Joseph Tegbe a matsayin sabon ministan wutar lantarki da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye a matsayin ƙaramin ministan ma’aikatar harkokin
Gwamnatin jihar Oyo a ranar Litinin ta rushe wani gida da masu garkuwa da mutane su ka ta yi amfani da shi wajen ɓoye yar uwar tsohon ministan wutar lantarki
Sanata Ali Ndume ya danganta nasarorin da yake samu a zaɓe da taimakon Allah da kuma goyon bayan al’ummar mazabarsa, yana mai cewa ba ya cikin mutanen da suke da
Dakarun Hedikwatar Brigade ta 14 na Rundunar Sojin Najeriya da ke aiki ƙarƙashin shirin Operation Eastern Sanity II sun kama mutane uku da ake zargi da safarar makamai a ƙaramar
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ba za ta taɓa mika wuya ga ta’addanci, ƴan bindiga ko duk wata barazana daga masu aikata laifuka ba. Sakon shugaban
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta na rundunar Operation Haɗin Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso gabas tare da haɗin gwiwar dakarun tsaron na musamman sun
Akalla mutane hudu sun mutu yayin da wasu matafiya suka fada hannun masu garkuwa da mutane a wasu hare-hare da ake zargin ‘yan bindiga ne suka kai a Karamar Hukumar
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Edo ta kama wata mata mai suna Uzebor Emmanuel, wadda aka fi sani da “Aza Woman”, bisa zargin yada rahoton karya cewa an yi garkuwa da
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa Isra’ila ba za ta kasance a halin yanzu ba da ba don irin matakan da ya dauka ba, yayin da ya yi watsi
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar kama gawurtaccen ɗan fashin daji da ake kira da Kachalla Halilu a wani samame da suka kai kasuwar mako ta garin Shinkafi dake
Gwamnan Jihar Kebbi, Dakta Nasir Idris, ya sha alwashin cewa gwamnati da al’ummar jihar ba za su mika wuya ga hare-haren ’yan bindiga ba, yana mai cewa za a ƙara
Kamfanin MRS da ke samun goyon bayan matatar Dangote ya rage farashin man fetur zuwa naira 1318 a kowace lita a gidajen mansa da ke Abuja, matakin da ya sa
Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya kai ziyara yankin Dandi domin duba hanyoyin da ruwan sama mai ƙarfi ya lalata, inda ya yi alkawarin cewa gwamnati za ta ɗauki mataki
Shugaban Amurka Donald Trump ya nuna rashin jin daɗinsa kan wani kuduri da Majalisar Wakilan ƙasar ta amince da shi, wanda ke neman takaita ikon shugaban kan batun yaƙin Iran.
Wata tawagar jami’an rundunar yan sanda na musamman dake aiki kai tsaye karkashin ofishin babban sifetan yan sandan Najeriya sun samu nasarar kama mutumin da ya yi amfani da fasahar