Mutane biyu aka kashe a yayin da wani mutum guda ya samu rauni a wasu hare-hare da aka kan wasu al’ummomi dake ƙaramar hukumar Riyom ta jihar Filato. Mai magana
Mutane biyu aka kashe a yayin da wani mutum guda ya samu rauni a wasu hare-hare da aka kan wasu al’ummomi dake ƙaramar hukumar Riyom ta jihar Filato. Mai magana
Rahotanni sun bayyana cewa mayakan kungiyar ISWAP sun kai harin kwanton bauna kan bangaren Jama’atu Ahlis Sunna Lidda’awati wal-Jihad (JAS) a yankin Bula Murge da ke karamar hukumar Bama ta
Rahotanni sun bayyana cewa mayakan kungiyar ISWAP sun kai harin kwanton bauna kan bangaren Jama’atu Ahlis Sunna Lidda’awati wal-Jihad (JAS) a yankin Bula Murge da ke karamar hukumar Bama ta
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Osun ta kama Sakataren Gwamnatin Jihar, Teslim Igbalaye, tare da wasu mutane 5 bisa zargin hannu a harkar sayen ƙuri’u a Osogbo. Mai magana da yawun
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Osun ta kama Sakataren Gwamnatin Jihar, Teslim Igbalaye, tare da wasu mutane 5 bisa zargin hannu a harkar sayen ƙuri’u a Osogbo. Mai magana da yawun
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]
Babbar kotun tarayya dake Abuja a ranar Litinin ta bayar da belin Bello Badejo shugaban ƙungiyar fulani makiyaya ta Miyatti Allah Kauta Gore ta kan kuɗi naira biliyan 2 da
Mary Amaechi mahaifiyar, Rotimi Amaechi tsohon gwamnan jihar Ribas kuma ɗantakarar mataimakin shugaban ƙasa a jam’iyar ADC ta mutu. A wata sanarwar da ofishin yaɗa labarai na tsohon gwamnan ya
Jam’iyar ADC ta ce hukuncin da kotun daukaka kara dake Abuja ta yanke a ranar Litinin na da alaƙa ne kaɗai da zaɓukan shugabannin jam’iyar a mazaɓu, ƙananan hukumomi da
Akalla mutane bakwai sun rasa rayukansu, yayin da 53 suka jikkata bayan wata guguwar iska ta yi barna a kananan hukumomi 13 na jihar Jigawa. Rahotanni sun nuna cewa guguwar ta shafi gidaje 5,403 a cikin garuruwa 120, inda ta lalata makarantu sama da 47, asibitoci uku, ofisoshin ‘yan sanda biyu, gidajen zama da sauran […]
Mai bai wa Shugaba Bola Tinubu shawara kan harkokin yaɗa labarai da dabaru, Bayo Onanuga, ya ce tsohon gwamnan jihar Anambra kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Peter
Aslam Aliyu ta hannun daman tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ta sanar da ficewa daga jam’iyyar ADC inda ta koma jam’iyar APC. A wata sanarwa da ta fitar ranar
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta na Operation FANSAN YAMMA sun gano tare da lalata wata haramtacciyar cibiyar ƙera makamai a jihar Kebbi. A wata sanarwa da jami’in yaɗa
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta na Operation FANSAN YAMMA sun gano tare da lalata wata haramtacciyar cibiyar ƙera makamai a jihar Kebbi. A wata sanarwa da jami’in yaɗa
Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta ce jami’anta sun kama wata babbar mota mai dauke da kakin sojoji da kuma katan katan na haramtattun kwayoyin da ake shirin kai su
Hukumar NDLEA dake yaki da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta samu nasarar kama wasu dattawa biyu da ake zarginsu da sayarwa ɗaliban sakandare ƙwaya. An bayyana mutanen da
Rundunar sojin Najeriya ta tsare wani jami’inta bayan ya harbi wani abokin aikinsa bisa kuskure a wani sansanin soji da ke jihar Borno. Masanin harkokin tsaro, Zagazola Makama, ya bayyana
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun ceto wani da aka yi garkuwa da shi tare da kwato shanu 318 na sata bayan wani farmaki da suka kai sansanin yan ta’adda daban-daban
Gwamnatin jihar Kwara ta ayyana ranar Talata a matsayin ranar hutun sabuwar shekarar musulunci ta 1448 AH. Gwamnatin ta ayyana haka ne biyo bayan ganin watan Muharram da aka yi
Dakarun sojan ƙasan Najeriya tare da haɗin gwiwar dakarun sojan saman Najeriya sun samu nasarar ceto matar marigayi Janar Rabe Abubakar daga hannun ƴan bindiga. Kuɓutar da matar na zuwa