Hukumar shirya jarrabawar Afirka ta Yamma ta tsare wasu jami’an makarantu 20 da ke da alaka da jarabawar kammala manyan makarantu a yammacin Afirka Kamen dai an yi shi ne
Stay up-to-date with the latest news and updates from Northern Nigeria, covering a wide range of topics such as local events, crime, education, and more. AREWA News brings you in-depth stories and comprehensive coverage in both English and Hausa languages.
Hukumar shirya jarrabawar Afirka ta Yamma ta tsare wasu jami’an makarantu 20 da ke da alaka da jarabawar kammala manyan makarantu a yammacin Afirka Kamen dai an yi shi ne
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Litinin 12 ga watan Yunin 2023 a matsayin ranar hutu domin tunawa da ranar dimokuradiyya ta bana. Dokta Oluwatoyin Akinlade ne ya bayyana hakan a
Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin Najeriya 36 a fadar Aso Rock dake Abuja. Wannan ne taron farko da ya gudanar da gwamnonin tun bayan da
In a terrifying incident, a seven-year-old girl was abducted by armed men in Yangoji village, situated in the Kwali Area Council of the Federal Capital Territory (FCT), Abuja. Suleiman Musa,
Nasarawa State has witnessed widespread protests in response to the suspension of the inauguration of the 7th Nasarawa State House Assembly by Governor Abdullahi Sule. The Governor cited alleged security
Shugaba Bola Tinubu ya rantsar da Sanata George Akume a matsayin sabon sakataren gwamnatin tarayya. A ranar Laraba ne aka rantsar da Akume a fadar shugaban kasa da ke Abuja.
Kwamitin majalisar wakilai kan harkokin sufurin jiragen sama ya bukaci gwamnati da ta dakatar da kafa kamfanin Najeriya Air. Kwamitin ya cimma wannan matsaya ne a ranar Talata bayan wani
Shugaban Najeriya Bola Tinubu, a ranar Litinin, ya gana da shugabannin kungiyar ma’aikatan lafiya, JOHESU. Kungiyar ta kwashe sama da mako guda tana yajin aiki, inda ta janye mambobinta daga
Gwamnatin Jihar Kwara ta rage kwanakin aiki zuwa kwanaki uku ga ma’aikatan gwamnati. Shugaban ma’aikata, Murtala Atoyebi, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq a ranar Litinin ya bada umarnin cewa ma’aikatan jihar su rika zuwa aiki sau uku a mako maimakon kwanaki biyar. Shugabar ma’aikatan jihar,Susan Modupe Oluwole
Bandits wreaked havoc on Saturday, resulting in the death of at least 25 individuals in two communities within the Maradun local government area of Zamfara State. These attacks follow closely
Hadarin mota a Kano ya yi sanadin mutuwar mutane akalla 18, lamarin da ya jawo hawaye a idanun masoya da ‘yan uwa. Rahotanni sun bayyana cewa, wannan mummunan lamari ya
A kokarinsa na cika alkawuran yakin neman zaben gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayar da umarnin rusa wasu haramtattun gine-gine da aka gina a jihar. A cikin wata
A devastating attack by bandits on three communities in the Tangaza local government area of Sokoto state has reportedly resulted in the deaths of 37 individuals, with many more injured.
A jikkata wasu jami’an tsaro a wani hari da yan bindiga su ka kai kan jerin ayarin motocin gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ranar Asabar akan hanyar Abuja zuwa Lokoja.
Shugaba Bola Tinubu ya yi alkawarin sake nazarin mafi karancin albashin ma’aikata domin dacewa da yanayin tattalin arzikin kasar nan. A cewarsa, akwai bukatar gwamnatin tarayya da na jihohi su
A ranar Juma’a ne shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu, ya yi wata ganawar sirri da gwamnonin jam’iyyar All Progressives Congress, APC. Shugaba Tinubu a wani sako da ya wallafa a
Wata kungiya mai zaman kanta da ke mai da hankali kan kare hakkin dan Adam da samar da zaman lafiya, Stefanos Foundation, ta bayyana cewa tsakanin watan Janairu zuwa Afrilu,
Rukunin farko na alhazan jihar Jigawa sun tsira daga hatsarin jirgin sama bayan da jirgin saman Max Air da suke ciki ya yi saukar gaggawa a Kano. Jirgin ya yi
Ƴan sanda sun sake rufe majalisar dokokin Plateau, a Jos babban birnin jihar. Wannan lamarin dai ya haifar da zaman zullumi da neman tayar da tarzoma a harabar a yau