Sojoji sun hallaka aƙalla ‘yan ta’addar Daesh 55 daga cikin ‘yan ta’addar ISWAP. Cikin wadanda aka kashe har da wasu manyan kwamandoji da dama ajihar Borno, arewa maso gabashin Najeriya.
Stay up-to-date with the latest news and updates from Northern Nigeria, covering a wide range of topics such as local events, crime, education, and more. AREWA News brings you in-depth stories and comprehensive coverage in both English and Hausa languages.
Sojoji sun hallaka aƙalla ‘yan ta’addar Daesh 55 daga cikin ‘yan ta’addar ISWAP. Cikin wadanda aka kashe har da wasu manyan kwamandoji da dama ajihar Borno, arewa maso gabashin Najeriya.
Gwamnan jihar Taraba Agbu Kefas ya amince da rusa kwamitin riko na kananan hukumomi goma sha shida na jihar nan take. Rushewar wanda ke kunshe cikin wata sanarwar manema labarai
Kasa da sa’o’i 24 da hawan kujerar shugabancin jihar Kano, da sanyin safiyar Talatar nan ne Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kori Babban Sakataren Hukumar Jin Dadin Alhazai
In a recent tweet, Governor Abba Kabir Yusuf, newly inaugurated governor of Kano State, emphasized the importance of addressing the unresolved case of Abubakar Dadiyata, a respected member and supporter
A yau Litinin ne shugaba Buhari ya isa mahaifarsa ta Daura bayan mika mulki ga Alhaji Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. Tinubu dai ya zama shugaban Najeriya ne bayan fafatawa da
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya halarci bikin rantsar da gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Fintiri. Fintiri na daga cikin gwamnonin da suka lashe zabe a karo na biyu
President Bola Tinubu, during his inaugural speech as the 16th President of Nigeria, praised the efforts and contributions of his predecessor, former President Muhammadu Buhari, stating that he has done
Shirye-shiryen rantsar da sabon shugaban Najeriya, Alhaji Bola Ahmed Tinubu, yana kammala a filin wasa na Eagle Square da ke Abuja a yau Litinin. A yau din ne dai shugaba
A martanin da hukumar tsaro ta jihar Kano ta mayar kan karuwar satar wayar tarho, ta ayyana hakan a matsayin ta’asar “fashi da makami.” Ta ba da umarnin cewa duk
A ranar Asabar din da ta gabata ne jam’iyyar New Nigeria Peoples Party ta yi watsi da fargabar magoya bayanta, inda ta ce dan takararta na shugaban kasa a zaben
The Kano State Security Council, in a response to the rising cases of phone snatching, has declared the act as armed robbery. It has mandated that any person or group
Uwargidan shugaban kasa, Aisha Buhari, a ranar Asabar, a Abuja, ta bukaci yara su kasance masu kishin kasa ta hanyar “kaucewa” shan kwayoyi. “Muna son ku tallafa wa al’ummarku ta
Governor Simon Bako Lalong of Plateau State has approved the appointment of Barr. Mrs. Rauta Joshua Dakok as the new Head of Service, a decision announced less than 48 hours
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Litinin 29 ga watan Mayun 2023 a matsayin ranar hutu a fadin kasar nan a hukumance. Matakin dai shi ne baiwa dukkan ‘yan Najeriya damar
Yadda Shugaban Najeriya bai barin gado, Muhammadu Buhari, ya zagaya da Shugaba mai jiran gado, Bola Ahmed Tinubu, a cikin fadar shugaban kasa. Ranar Litinin ne dai za a rantsar
Biyo bayan gayyatar da gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai ya yi masa tsohon gwamnan jihar Kano, Rabi’u Musa Kwankwaso ya kaddamar da wasu ayyuka a birnin Kaduna. Ayyukan da
Rahotanni sun bayyana cewa wani jirgin kamfanin Nigeria Air, mai jigilar kayayyaki a Najeriya, ya kaddamar da tashinsa na farko zuwa filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe da ke babban birnin
A yanzu dai za a iya cewa ruwa tasha bayan da gwamnatin jihar Kano ta wanke, Hon. Alhassan Ado Doguwa daga zargin aika ta kisan kai da ake masa. A
Zababben shugaban kasa, Bola Tinubu, a ranar Alhamis, a Abuja, ya ce ba zai ci amanar da shugaban kasa, Muhammadu Buhari, da miliyoyin ‘yan Nijeriya suka ba shi ba. Ya
Gwamnatin Najeriya ta naɗa Sani Usman a matsayin babban shugaban kwalejin kimiyya da fasaha ta tarayya da ke Bauchi a jihar Bauchi. Ministan Ilimi, Adamu Adamu, ne dai ya mika