A yammacin ranar Talata ne shugaba Bola Tinubu ya isa Legas daga birnin Landan domin gudanar da bukukuwan sallar Eid-el-Kabir na ranar Laraba. A Jirgin na Gulfstream Tinubu ya isa
Stay up-to-date with the latest news and updates from Northern Nigeria, covering a wide range of topics such as local events, crime, education, and more. AREWA News brings you in-depth stories and comprehensive coverage in both English and Hausa languages.
A yammacin ranar Talata ne shugaba Bola Tinubu ya isa Legas daga birnin Landan domin gudanar da bukukuwan sallar Eid-el-Kabir na ranar Laraba. A Jirgin na Gulfstream Tinubu ya isa
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Laraba, 28 ga watan Yuni da Alhamis 29 ga watan Yuni a matsayin ranakun hutu domin bukukuwan Sallah Babba. Hakan na kunshe ne a cikin
Farfesa Abubakar Rasheed, babban sakataren hukumar kula da jami’o’in kasar, ya sanar da murabus dinsa daga ofis a ranar Litinin. Rasheed ya bayyana hakan ne a wata zantawa da ya
In a ceremony held at the Presidential Villa in Abuja, Vice President Kashim Shettima decorated the newly appointed Acting Comptroller-General of Customs, Adewale Bashir Adeniyi. This event follows the recent
An kashe Usman Buda, wani mahauci ne a Abattoir na Sokoto, sakamakon zarge-zargen da ake masa na zagin Manzon Allah (SAW). Rundunar ‘yan sandan jihar Sokoto ta tabbatar da kisan
Kwararru a fannin noma sun ba da shawarar cewa shugaban kasa Bola Tinubu ya nada kwararren masani a matsayin ministan noma maimakon dan siyasa. A yayin tattaunawa da ƴan jarida,
Wasu Mahajjatan bana sun kai ziyara Kogon Hira da ke a Makkah a ƙasar Saudi Arabia. Kogon Hira dai shi ne wuri na farko da Annabi Muhammad S.A.W ya karbi
An lalata tsarin hada-hadar kudi na Najeriya a karkashin gwamnan babban bankin kasar Godwin Emefiele, wanda aka dakatar, in ji shugaba Bola Tinubu a ranar Juma’a a birnin Paris. Shugaban
In a recent interview, Alhaji Yerima Shettima, the National President of the Arewa Youth Consultative Forum (AYCF), urged President Bola Tinubu to investigate past ministers and their families for potential
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto ya ba da umarnin a gaggauta biyan albashi da fansho na watan Yuni ga ma’aikatan jihar da ‘yan fansho. Wannan labari ya zo ne
Muhammad Garuba, tsohon kwamishinan yada labarai na jihar Kano a karkashin gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje ya ce tsohon gwamnan bai damu da matakin da gwamnatin jihar ta dauka na sake
Governor Ahmed Aliyu of Sokoto State has promptly ordered the disbursement of June’s salary and pension to the state’s workers and pensioners, respectively. This decision, as announced by the Press
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC) ta tabbatar da samar da naman da ake kerawa a Najeriya, inda ta ce ba ta da amfani. Hakan ya
Masu jigilar kaya da ke aiki a iyakar Seme sun rubutawa gwamnatin tarayya wasika suna bukatar a bude kan iyakoki domin shigo da motoci. Daraktan Sufuri na Ma’aikatar Sufuri ta
An sake kashe mutane shida a karamar hukumar Riyom da ke jihar Filato lokacin da wasu ‘yan bindiga suka kai farmaki yankin. Lamarin dai a cewar wata majiya, ya faru
Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Paris na kasar Faransa da yammacin yau Talata. Tawagar kafafen yada labaransa ce ta yada hoton bidiyon yadda Tinubu ke sauka daga jirgin
Zamfara State Governor Dauda Lawal has revealed that his predecessor left only about N4 million in the state’s treasury, a sum inadequate to manage the state’s affairs. Consequently, the governor
Wani matashi dan shekara 30 mai suna Hamza Umar, ya shiga hannun jami’an ‘yan sanda a jihar Bauchi bayan da ya zuba wa wata yarinya kananzir da kone ta bisa
Bill Gates, wanda ya kafa Microsoft, da Aliko Dangote, shugaban rukunin Dangote, sun gana da shugaba Bola Tinubu a ranar Litinin a fadar shugaban kasa da ke Abuja. Dayo Olusegun,
Former Kano State Governor, Abdullahi Umar Ganduje, has rejected allegations by his successor, Abba Kabir Yusuf, who claimed that the postgraduate foreign scholarship program was discontinued during Ganduje’s tenure. In