Emefiele ya lalata tattalin arziki Najeriya—Tinubu

An lalata tsarin hada-hadar kudi na Najeriya a karkashin gwamnan babban bankin kasar Godwin Emefiele, wanda aka dakatar, in ji shugaba Bola Tinubu a ranar Juma’a a birnin Paris.

Shugaban na mayar da martani ne kan kama Mista Emefiele da aka yi kwanan nan, inda ya ce tsarin kudin kasar ya “rube” a karkashin tsohon shugaban bankin.

Tun a ranar 10 ga watan Yuni ne Mista Emefiele ke hannun hukumar ‘yan sandan sirri ta SSS, biyo bayan dakatar da shi daga aiki da shugaban kasar ya yi.

Bayan kama shi, ofishin sakataren gwamnatin tarayya ya ce ana bincikar Mista Emefiele.

More News

Ƙungiyoyin Ƙwadago Sun Bawa Gwamnati Wa’adin Ranar 31 Ga Watan Mayu Da Ta Janye Ƙarin Kuɗin Wuta

Ƙungiyoyin Ƙwadago na  NLC da TUC sun bawa gwamnatin tarayya wa'adin ranar 31 ga watan Mayu kan ta janye ƙarin kuɗin wutar lantarki da...

Ƙungiyoyin Ƙwadago Sun Bawa Gwamnati Wa’adin Ranar 31 Ga Watan Mayu Da Ta Janye Ƙarin Kuɗin Wuta

Ƙungiyoyin Ƙwadago na  NLC da TUC sun bawa gwamnatin tarayya wa'adin ranar 31 ga watan Mayu kan ta janye ƙarin kuɗin wutar lantarki da...

Matatar mai ta fatakwal za ta iya fara aiki a ƙarshen watan Yuni

Matatar mai ta Fatakwal mai tace mai ganga 210,000 a kowacce rana na iya fara aiki a karshen watan Yuli bayan dogon lokaci. Jami’in hulda...

Peter Obi Ya Ziyarci Mutanen Da Su Ka Ƙone Sakamakon Wutar Da Wani Ya Cinnawa   Masallaci A Kano

Ɗan takarar shugaban ƙasa  a zaɓen 2023 ƙarƙashin jam'iyar Labour Party (LP) Peter Obi ya ziyarci mutanen da wani matashi ya cinnawa wuta a...