Wasu mahajjata sun kai ziyara Kogon Hira, waje mai ɗimbin tarihi a Musulunci

Wasu Mahajjatan bana sun kai ziyara Kogon Hira da ke a Makkah a ƙasar Saudi Arabia.

Kogon Hira dai shi ne wuri na farko da Annabi Muhammad S.A.W ya karbi wahayi.

Za a fara aikin hajjin bana ne dai a mako mai zuwa inda ake sa rai fiye da mutum miliyan biyu za su sauke farali.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]