Wasu mahajjata sun kai ziyara Kogon Hira, waje mai ɗimbin tarihi a Musulunci

Wasu Mahajjatan bana sun kai ziyara Kogon Hira da ke a Makkah a ƙasar Saudi Arabia.

Kogon Hira dai shi ne wuri na farko da Annabi Muhammad S.A.W ya karbi wahayi.

Za a fara aikin hajjin bana ne dai a mako mai zuwa inda ake sa rai fiye da mutum miliyan biyu za su sauke farali.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]