Lafiya: Gwamnan Sokoto ya ba da umurnin biyan albashin watan Yuni cikin gaggawa

Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto ya ba da umarnin a gaggauta biyan albashi da fansho na watan Yuni ga ma’aikatan jihar da ‘yan fansho.

Wannan labari ya zo ne ta bakin Sakataren Yada Labarai na Gwamnan, Abubakar Bawa.

A cewarsa an yi hakan ne da nufin gudanar da bikin Sallah ba tare da damuwa ba.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]