A yau Alhamis ne za a yi jana’izar babban malamin addinin Musulunci Sheikh Abubakar Giro Argungu wanda ya rasu a jiya Laraba. An sanar da cewa jana’izar za ta kasance
A yau Alhamis ne za a yi jana’izar babban malamin addinin Musulunci Sheikh Abubakar Giro Argungu wanda ya rasu a jiya Laraba. An sanar da cewa jana’izar za ta kasance
Babban malamin Musulunci a Najeriya Sheik Abubakar Giro Argungu ya riga mu gidan gaskiya. Sanarwar mutuwar tasa ta fito ne a yau Laraba ya shafinsa na Facebook wanda ake kyautata
Murja Ibrahim Kunya ta bayyana cewa ba ta da sha’awar shirin auren zaurawa da za a yi a Kano wanda hukumar Hisbah ta jihar ta shirya. Ana sa ran shirin
Al’amuran tsaro sun fara samun sauyi sakamakon yadda jama’ar gari suka fara mayar da martani, ta hanyar cafke da kuma yin garkuwa da iyalan ‘yan bindiga. Har wasu matasan yankin
Kungiyar Kwadago ta Najeriya NLC, ta ayyana yajin aikin gargadi na kwanaki biyu a fadin kasar, wanda zai gudana a ranakun 5 da 6 ga watan Satumba, tare da wa’adin
Gwamna Umar Namadi ya amince da biyan kudin rijistar ɗaliban Jhar Jigawa wadanda suke karatun digiri daban-daban a Jami’ar Tarayya, Dutse FUD, Jami’ar Bayero, Kano (BUK), Jami’ar Fasaha ta Jihar
Taiwo Akinwumi mutumin da ya kirkiro da tutar Najeriya ya mutu. Akinwumi Akinwumi ɗaya daga cikin ƴaƴansa shi ne ya sanar da mutuwar mahaifin nasa cikin wani sako da ya
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari tare da yin garkuwa da wani ma’aikacin lafiya tare da dan uwansa a daren Juma’a a unguwar Wusasa da ke karamar hukumar Zariya a
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu katan 820 na wasu da ake zargin jabun magunguna ne wadanda kuma wa’adinsu ya ƙare a kasuwar Mallam Kato da ke karamar
Shirin Auren Zaurawa (wato ‘Mass Wedding Initiative’ a Turance) zai laƙume Naira Miliyan 854 daga aljihun Gwamnatin Jihar Kano. A cewar gwamnatin, an amince da hakan ne a ranar Laraba
Gwamnatin tarayya ta ce ofishin jakadancin Najeriya dake Libiya ya kwaso yan Najeriya 161 da suka aikata laifukan shige da fice na kasar. Kabiru Musa jami’in dake lura da ayyukan
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya amince da fitar da Naira miliyan 10 a matsayin tallafi ga sojojin da suka samu raunuka a Borno. Hakan ya nuna cewa Gwamna Zulum
Akalla ‘yan ta’adda 28 ne aka kashe yayin da sojoji suka kama wasu 114 a wani samame a fadin kasar tsakanin 7 da 17 ga Agusta, 2023. Hedikwatar tsaron ta
Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afrika ta yi Allah wadai da kisan da wasu kungiyoyi dauke da makamai suka yi wa sojojin Nijar. Sojojin Nijar 17 ne aka kashe a
Wani mutum mai shekaru 33 da ake zargin dan fashi da makami ne, Akeem Owonikoko, ya yi zargin cewa wani sifeton ‘yan sanda mai suna Ola, ya kawo masa bindigogi
Al’ummar jihar Zamfara sun koka kan hauhawar farashin kayan masarufi. Wani bincike da waty jaridar Najeriya ta gudanar a wasu manyan kasuwanni a Gusau babban birnin jihar ya nuna cewa
Wasu da ake kyautata zaton mayakan Boko Haram ne sun kai farmaki kan ayarin motocin da ke dauke da kayayyaki da fasinjoji a karamar hukumar Bama ta jihar Borno, inda
Shugabannin sojoji a Jamhuriyar Nijar sun kafa sabuwar gwamnati a hukumance, kamar yadda suka sanar a wata doka ta talabijin a ranar Alhamis. Matakin dai ya jawo hankulan jama’a a
Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya, Ibrahim El-Zakzaky ya gargadi Shugaba Bola Tinubu kan kai wa Jamhuriyar Nijar hari. El-Zakzaky ya yi zargin cewa Faransa da Amurka, na kokarin amfani da
Kusan makwanni biyu bayan da sojoji suka karbe mulki a Nijar, masu juyin mulkin sun nada tsohon ministan tattalin arzikin kasar Ali Mahaman Lamine Zeine a matsayin sabon Firaministan kasar.