Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Talata Da Laraba A Matsayin Hutun Sallah

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Talata da Laraba  matsayin ranakun hutun bukukuwan Ƙaramar Sallah.

Olubinmi Tunji-Ojo ministan harkokin cikin gida shi ne ya sanar da ranakun hutun a cikin wani saƙon taya murna ga Musulmin Naje da ya fitar ranar Lahadi.

Al’ummar Musulmi dake faÉ—in duniya baki É—aya suke gabatar da bikin na Ƙaramar Sallah bayan kammala bikin watan Azumin Ramadana.

Ministan ya taya dukkanin al’ummar Musulmi murnar bikin sallar tare da yi musu addu’ar samun rahama Allah.

More News

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...

Matatar Mai Ta Kaduna Za Ta Fara Aiki A Ƙarshen 2024

Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC...

Manyan dillalan mai za su fitar da litar man fetur miliyan 300 a wannan makon

Ƙungiyar MEMAN ta manyan dillalan man fetur da dangoginsa ta ce mambobinta sun fara lodin mai har lita miliyan 300 a cikin makon nan...

Kotu ta É—aure mutumin sa ya yi sama-da-faÉ—i da kuÉ—in marayu

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda...