Nasiru Abdullahi, wanda aka fi sani da Chile Maidoki, wanda yana daya daga cikin manyan mutane uku da ke cikin jerin sunayen ‘yan sandan jihar Kano da ake nema ruwa
Nasiru Abdullahi, wanda aka fi sani da Chile Maidoki, wanda yana daya daga cikin manyan mutane uku da ke cikin jerin sunayen ‘yan sandan jihar Kano da ake nema ruwa
A ranar Juma’ar ne gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da umarnin rufe dukkan iyakokin kasar da jamhuriyar Nijar cikin gaggawa sakamakon juyin mulkin da aka yi a baya-bayan nan da
Gwamnatin mulkin soja a Jamhuriyar Nijar ta yanke hulda da Najeriya bayan kokarin da kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS ta yi na warware rikicin shugabancin da kasar
Wani jami’in ma’aikatar harkokin wajen Amurka ya sanar a jiya Alhamis cewa, kasar Amurka ta yi hayar jirgin da zai kwashe wasu kananan ma’aikatanta daga Jamhuriyar Nijar. Jirgin wanda kuma
Kwanturolan hukumar shige da fice ta Najeriya (NIS) mai kula da rundunar Jibia ta musamman a jihar Katsina, Mustapha Sani, ya gargadi ‘yan Najeriya kan yin balaguro zuwa Jamhuriyar Nijar.
Tsohon shugaban mulkin soja a Najeriya Janar Abdulsalami Abubakar da Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar na III sun isa ƙasar Nijar don yin sulhu. Idan ba a manta ba a ƴan
A ranar Larabar da ta gabata ne aka dakatar da samar da wutar lantarki daga Najeriya zuwa jamhuriyar Nijar, yayin da kasashen yammacin Afirka ke kara kakabawa makwabciyar kasar takunkumi.
Gwamnatin jihar Zamfara ta bada izinin raba kayan abinci cikin gaggawa ga daukacin kananan hukumomin 14 a wani mataki na rage tasirin cire tallafin man fetur. Matakin a cewar mai
Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano, KAROTA, ta bayar da gargadi kan amfani da iskar gas a maimakon man fetur a a-daidaita-sahu. Shugaban hukumar KAROTAr Faisal Mahmud-Kabir
A ranar Talata ne Iran ta ayyana hutun kwanaki biyu ga ma’aikatan gwamnati da kuma bankunan kasar baki daya, a daidai lokacin da yanayin zafi ke kara kamari a fadin
Wata ƙaramin jirgi ya yi hatsari a unguwar Oba Akran da ke Ikeja a jihar Legas, kamar yadda gidan talabijin na Channels ta ruwaito. Kakakin Hukumar Binciken Haɗɗuran Jiragen Sama
Faransa ta shirya kwashe Faransawa da wasu ‘yan kasashen Turai daga Nijar a ranar Talata, kwanaki shida bayan juyin mulkin da ya hambarar da gwamnatin Bazoum. A ranar 26 ga
Kungiyar kwadago ta ce za ta gudanar da zanga-zangar da ta shirya yi a fadin kasar ranar Laraba duk da bayani game da shirin cire tallafin da shugaban kasa Bola
Akalla gidaje 100 ne suka lalace sannan mutane 500 sun rasa matsuguni bayan ruwan sama na ranar Juma’a a jihar Gombe. Lamarin wanda ya faru a unguwar Dogon Ruwa da
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wani da ake zargin ya cire hannun wani matashi dan shekara 25 tare da daba masa wuka a kai. Jami’in hulda da jama’a
Wasu ‘yan bindiga a wannan makon sun sace zawarawa da ‘yan mata da ƙananan yara, wadanda yawansu ya kai 23. An sace su ne a yankin Ƙaramar Hukumar Maradun ta
Sojoji sun yi ikirarin hambarar da gwamnatin Nijar bayan wani juyin mulkin da aka yi a yammacin Afirka ranar Laraba lokacin da jami’an tsaron fadar shugaban kasar suka tsare shugaba
Rahotanni sun bayyana cewa kungiyar kwadago ta Najeriya NLC ta yi barazanar shiga yajin aikin gama gari a wata mai zuwa saboda tabarbarewar tattalin arziki da ake fama da shi
A ranar Laraba ne gwamnatin jihar Bauchi ta tabbatar da bullar cutar maƙogoro da yellow fever a jihar. Da yake tabbatar da bullar cutar, Babban Sakataren Hukumar Kula da Lafiya
Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta kama wasu mutane uku da ake zargi da aikata laifin fyade ga karamar yarinya. Kakakin rundunar SP Suleiman Nguroje ne ya bayyana hakan a