Har yanzu babu labarin matan da aka sace a wannan makon a Zamfara

Wasu ‘yan bindiga a wannan makon sun sace zawarawa da ‘yan mata da Æ™ananan yara, wadanda yawansu ya kai 23.

An sace su ne a yankin Ƙaramar Hukumar Maradun ta jihar Zamfara.

A ranar Laraba ne lamarin ya faru, amma nisa da rashin samun yadda bayanai za su fita ya sa ba a ji labarin sace matan ba sai a jiya Alhamis.

Mazauna yankin Muradun na kukan cewa ayyukan ‘yan fashin daji da ake ta yaÉ—a cewa sun ragu “ba haka abin yake ba” kawai dai ji ne ba a yi, in ji wani rahoton BBC Hausa.

BBC ta ambato wani magidanci yama cewa, “matan sun fita bayan gari ne yin itace suka ci karo da ‘yan bindigar.

“Duk safiya suna tafiya daji yin itace, a wannan karon tawaga ce ta zawarawa da ‘yan mata da matan da mazajensu suka mutu da kuma Æ™ananan yara abin ya rutsa da su.

“Da wannan itacen da suke yi, da shi suke samu su ci abinci,”

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...