Najeriya ta gargadi ƴan ƙasarta game da zuwa Nijar

Kwanturolan hukumar shige da fice ta Najeriya (NIS) mai kula da rundunar Jibia ta musamman a jihar Katsina, Mustapha Sani, ya gargadi ‘yan Najeriya kan yin balaguro zuwa Jamhuriyar Nijar.

Hakan dai ya zo ne sakamakon rikicin jamhuriyar Nijar bayan juyin mulkin da aka yi a kasar.

Kasar ta Afirka ta Yamma ta fuskanci takunkumi sakamakon kasancewerta karkashin mulkin soja.

Ya yi wannan jawabi ne a ranar Alhamis a wani bikin hadin gwiwa da hukumar NIS ta jihar Katsina domin bikin cika shekaru sittin.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]