Najeriya ta gargadi ƴan ƙasarta game da zuwa Nijar

Kwanturolan hukumar shige da fice ta Najeriya (NIS) mai kula da rundunar Jibia ta musamman a jihar Katsina, Mustapha Sani, ya gargadi ‘yan Najeriya kan yin balaguro zuwa Jamhuriyar Nijar.

Hakan dai ya zo ne sakamakon rikicin jamhuriyar Nijar bayan juyin mulkin da aka yi a kasar.

Kasar ta Afirka ta Yamma ta fuskanci takunkumi sakamakon kasancewerta karkashin mulkin soja.

Ya yi wannan jawabi ne a ranar Alhamis a wani bikin hadin gwiwa da hukumar NIS ta jihar Katsina domin bikin cika shekaru sittin.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]