An ba da hutu a Iran saboda tsananin zafi

A ranar Talata ne Iran ta ayyana hutun kwanaki biyu ga ma’aikatan gwamnati da kuma bankunan kasar baki daya, a daidai lokacin da yanayin zafi ke kara kamari a fadin kasar, in ji kafar yada labaran kasar.

An yanke shawarar ne bayan da ofishin hasashen yanayi ya yi hasashen yanayin zafi sama da digiri 40 (Fahrenheit 104) a birane da dama, da kuma kusan ma’aunin Celsius 50 (122 Fahrenheit) a kudu maso yammacin kasar.

Kamfanin dillancin labaran IRNA ya nakalto kakakin gwamnatin kasar Ali Bahadori Jahromi na cewa, majalisar ministocin kasar ta amince da kudirin ma’aikatar lafiya na ayyana ranakun Laraba da Alhamis a ranakun hutu a duk fadin kasar domin kare lafiyar jama’a.

Ya ce an dauki matakin ne saboda “zafin da ba a taba gani ba” ya mamaye kasar.

More News

Ƴan Fashin Daji Sun Kashe Mutane 7 A Jihar Kebbi

Mutane 7 aka bada rahoton ƴan fashin daji sun kashe  a garin Tudun Bici dake ƙaramar hukumar Danko Wasagu ta jihar Kebbi. A cewar mazauna...

Tsoffin gwamnoni sun wawashe sama da naira tiriliyan 2 tun komawa dimokuraÉ—iyya

Aƙalla tsoffin gwamnoni 58 ne ake zargin sun wawure kuma sun yi almubazzarancin jimillar naira Tiriliyan 2.187 a cikin shekaru 25 tun komawa mulkin...

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...