Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya bayar da umarnin rufe asusun ajiyar kananan hukumomi da na jihar nan take. Wata sanarwa da kwamishinan kudi, Asiwaju Asiru Idris ya fitar ta
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya bayar da umarnin rufe asusun ajiyar kananan hukumomi da na jihar nan take. Wata sanarwa da kwamishinan kudi, Asiwaju Asiru Idris ya fitar ta
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja a ranar Alhamis ta tabbatar da nasarar gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, saɓanin hukuncin da kotun sauraron ƙararrakin zabe ta zarta. Hukumar
Akalla mutane 17 ne suka mutu a wani hatsarin da ya afku a kauyen Takalafia, kan babbar hanyar Yawuri da ke karamar hukumar Magama ta jihar Neja. A cewar wata
Shugaban kwamitin majalisar dattawa kan tsare-tsare da harkokin tattalin arziki, Yahaya Abdullahi, ya ce Najeriya na fuskantar matsalar tattalin arziki mafi muni a tarihin wanzuwarta. Abdullahi, wanda ke wakiltar mazabar
Ƴan bindiga da ake zargin ‘yan fashi ne sun kai hari wani ofishin ‘yan sanda a jihar Adamawa. Lamarin ya faru ne a cikin sa’o’i na Laraba a ofishin ‘yan
Alhamdulillah, bayan sakonni da mutane ke ta turo mana daga ko’ina game da wannan bawan Allah ni da Baba Ali SSA HealthAffairs, mun sanar da mai girma Gwabnan Kano HE.
An zabi jihar Kano a matsayin daya daga cikin wuraren da za su ci gajiyar sabon shirin samar da ilimi da karfafawa na Tarayyar Turai a wani shirin tallafi a
A yau Talata ne aka yi jana’izar jarumi kuma darakta a masana’antar fim ta Kannywood. Aminu dai ya yi mutuwar fuji’a ne a jiya Litinin, abin da ya ɗaga wa
Rundunar sojin sama ta Najeriya NAF ta ce ta kashe ‘yan ta’adda da dama a Tsauni Doka da ke karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna. Daraktan hulda da jama’a da
Gwamnan Jihar Filato Caleb Mutfwang ya nufi kotun koli domin neman hakkinsa bayan kotun daukaka kara ta ƙwace kujerar gwamna daga hannunsa. Idan ba a manta ba kotun daukaka kara
Rundunar jami’an farin kaya ta Najeriya reshen jihar Ogun ta kama wani Kolajo Damilare da laifin satar kayan gida na wani Razaq Salaudeen a yankin Abeokuta na jihar na tsawon
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun kama wani da ake zargin barawo ne da ya kware wajen satar awaki a kauyen Pasali Konu da ke karamar hukumar
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta sauke gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang, daga kujerarsa. A hukuncin da ta yanke a ranar Lahadi, babbar mai shari’a Elfrieda Williams-Dawodu, ta umurci
Mai shari’a Hamza Muazu na babbar kotun tarayya dake babban birnin tarayya Abuja, ya bayar da umarnin tsare tsohon gwamnan babban bankin Najeriya CBN Godwin Emefiele a gidan yari na
Shugaban kasa Bola Tinubu ya dawo Najeriya bayan ya hadu da shugaba Umaro Sissoco Embalo da jami’an gwamnatin Guinea Bissau domin murnar cikar su shekaru 50 da samun ‘yancin kai.
Dakarun Sojojin Najeriya sun yi nasarar halaka ‘yan bindiga shida da ke addabar mazauna karamar hukumar Birnin-Gwari ta jihar Kaduna. Mukaddashin daraktan hulda da jama’a na rundunar soji ta daya,
Kungiyoyin kwadagon Najeriya NLC da TUC sun dakatar da yajin aikin da suke yi a fadin kasar na wani dan lokaci sakamakon shiga tsakani da mai baiwa shugaban kasa shawara
Rahotannin da suke fitowa daga jihar Borno a Arewa maso Gabashin Najeriya na nuna cewa gobara tlalata dukiyoyi da wasu kayayyaki masu daraja a wani sansanin ‘yan gudun hijira da
Jihar Taraba ta samu sabon kwamishinan ‘yan sanda Joseph Eribo. Kafin tura shi jihar Taraba, ya kasance mataimakin kwamishinan ‘yan sanda mai kula da ayyuka a rundunar ‘yan sandan jihar
Hukumomi sun kama wata amarya ‘yar shekara 20 mai suna Amina Hassan daga karamar hukumar Mubi ta Arewa a jihar Adamawa bisa laifin cinna wa gidan mijinta wuta. Amina ta