Gwamnan Kogi ya ba da umurnin rufe asusun jiha da na kananan hukumomi

Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya bayar da umarnin rufe asusun ajiyar kananan hukumomi da na jihar nan take.

Wata sanarwa da kwamishinan kudi, Asiwaju Asiru Idris ya fitar ta tabbatar da hakan.

Sanarwar ta ce: “Ba za a yi wa kowa wani abu ko wani nau’i na biyan kudi daga Asusun Gwamnati ba.

“An soke umarnin tsayawa da kuma umarnin saka hannun jari nan da nan.”

Ya zuwa yanzu Arewa.ng ba ta samu wata sanarwa da ta bayyana dalilin daukar wannan mataki ba.

More News

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...

Wasu É—aliban Jami’ar Jihar Nasarawa sun mutu a lokacin turmutsutsin karÉ“ar tallafin abinci

Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin...

Jarumin Nollywwood, Mr. Ibu, ya rasu

Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da "Mr Ibu", ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria,...

Miyetti Allah ta nemi a cafke Sunday Igboho saboda barazanar yaƙar Fulani

Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria, MACBAN, ta yi kira da a damke wani dan kabilar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi...