Tinubu ya dawo Najeriya bayan ziyarar Guinea Bissau

Shugaban kasa Bola Tinubu ya dawo Najeriya bayan ya hadu da shugaba Umaro Sissoco Embalo da jami’an gwamnatin Guinea Bissau domin murnar cikar su shekaru 50 da samun ‘yancin kai.

Shugaba Tinubu ya isa birnin Bissau ne a ranar Alhamis da misalin karfe 6 na safe domin bikin kuma ya samu kyakkyawar tarba a wajen taron da ya halarta bisa gayyatar da shugaba Embalo ya yi masa.

More News

Kotu ta sauke kakakin majalisar Nasarawa

Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke zamanta a Abuja ta kori kakakin majalisar dokokin jihar Nasarawa, Rt. Hon. Ibrahim Balarabe Abdullahi dan jam’iyyar...

Masu cin gajiyar shirin Npower na kokawa game da rashin biyansu

Wasu masu cin gajiyar shirin gwamnatin tarayya na N-Power a ranar Litinin sun koka kan yadda ake ci gaba da biyan su alawus-alawus din...

Tinubu ya sake naÉ—a Mele Kyari a matsayin shugaban NNPCL

Shugaba Bola Tinubu ya sake nada Malam Mele Kyari a matsayin babban jami’in gudanarwa na kamfanin man fetur na kasa (NNPCL). An bayyana hakan ne...

Ba baƙon abu ba ne don an haifi yaro da haƙori a bakinsa—in ji masana lafiyar yara

Likitocin kula da lafiyar yara sun ce jariran da ke da hakora daya ko biyu a lokacin haihuwa hakan ba baƙon al'amari ba ne. Wannan...