Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da kasafin kuɗin ƙasar na shekarar 2026 wanda yawansa ya kai naira tiriliyan 68.32. A cikin wata sanarwa da kakakin shugaban ƙasa, Bayo
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da kasafin kuɗin ƙasar na shekarar 2026 wanda yawansa ya kai naira tiriliyan 68.32. A cikin wata sanarwa da kakakin shugaban ƙasa, Bayo
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake sukar ƙungiyar tsaro ta NATO, inda ya gargaɗe ta da ta nisanci mashigar Hormuz. Wannan na zuwa ne bayan Faransa da Birtaniya sun sanar
Kafar yaɗa labarai ta CBS ta ruwaito cewa jami’an Amurka na iya komawa Pakistan cikin ƴan kwanaki masu zuwa domin faɗaɗa tattaunawa da Iran. Rahoton, wanda ya ambato wasu “majiyoyi
Wasu ƴanbindiga sun yi garkuwa da ɗalibai da ke kan hanyarsu ta zuwa rubuta jarrabawar shiga jami’a (JAMB) a jihar Benue, lamarin da ke ƙara nuna matsalar tsaro a ƙasar.
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa ƙasashen Lebanon da Isra’ila sun amince da tsagaita wuta na kwanaki 10, wanda zai fara aiki da ƙarfe 5:00 na yamma agogon ƙasar.
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa ƙasashen Lebanon da Isra’ila sun amince da tsagaita wuta na kwanaki 10, wanda zai fara aiki da ƙarfe 5:00 na yamma agogon ƙasar.
Wata kotu a Abuja ta amince wa Hukumar Yaƙi da Masu Yi wa Tattalin Arzikin Ƙasa Ta’annati (EFCC) ta kama tsohuwar ministar jin ƙai, Sadiya Umar Farouq. Hukumar EFCC na
Fafaroma Leo ya bayyana rashin jin daɗinsa kan yadda wasu shugabanni ke kashe biliyoyin kuɗi wajen gudanar da yaƙe-yaƙe, a wani jawabi da ya gabatar ba tare da tsoro ba
Wata likita mai suna Ere Siana Sintei Ogbachi ta rasu sakamakon wasu matsaloli bayan ta haifi ‘yan uku a Asibitin Koyarwa na Jami’ar Niger Delta (NDUTH) da ke Okolobiri, a
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da binne Birgediya Janar Omo Braimah tare da wasu sojoji da suka rasa rayukansu a wani hari da mayaƙan Boko Haram suka kai a jihar
A ranar Laraba ake sa ran Fafaroma Leo zai isa kasar Kamaru, a matsayin bangare na biyu na rangadin da yake yi a nahiyar Afirka. Yayin ziyarar, Fafaroman zai gana
Rundunar sojin Operation Hadin Kai ta kama wani yaro ɗan shekara 15 da ake zargi da aikin kai kayan agaji da kuɗi ga mayakan ƙungiyar ISWAP a jihar Borno. Wani
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Mohammed Hayatu-Deen, ya fice daga jam’iyyar tare da komawa African Democratic Congress (ADC), inda ya ce dalilinsa shi ne
Hukumomin Iran sun bayyana cewa fiye da mutum 3,300 ne suka rasa rayukansu tun bayan ɓarkewar yaƙi tsakanin ƙasar da Amurka da kuma Isra’ila. Alƙaluma daga sashen lafiya na ma’aikatar
Jam’iyyar ADC ta haɗakar ƴan hamayya a Najeriya ta ayyana ranar 12 ga watan Mayu mai kamawa domin rantsar da sabbin shugabanninta a faɗin ƙasar. A cikin wata sanarwa da
Rahotonni daga jihohin Borno da Yobe a arewa maso gabashin Najeriya sun nuna cewa wani harin jirgin yaƙi ya yi sanadin mutuwar gomman mutane da suka je kasuwar Jilli. Kasuwar
Tsohon shugaban jam’iyyar APC na farko a Jihar Jigawa, Ado Sani Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar a hukumance. Kiri, wanda ya wakilci mazabar Ringim/Taura a Majalisar Wakilai daga
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa duk da ƙalubalen tattalin arziki, farashin man fetur a Najeriya ya fi na Kenya da wasu ƙasashen Afirka sauƙi. Ya faɗi hakan
Fitattun ‘yan jam’iyyar haɗaka ta ADC, ciki har da Atiku Abubakar, Peter Obi da Rabiu Kwankwaso, sun jagoranci zanga-zangar nuna adawa da matakin hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC, a
Ƙasashen Kuwait da Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) sun bayyana cewa har yanzu suna fuskantar hare-haren jirage marasa matuƙa da makamai masu linzami da aka harba daga Iran, duk da tsagaita