Najeriya na ci gaba da gudanar da shari’a kan fiye da mutum 500 da ake zarginsu da hannu a hare-haren ‘yan ta-da-ƙayar-baya da suka yi sanadin mutuwar dubban mutane, a
Najeriya na ci gaba da gudanar da shari’a kan fiye da mutum 500 da ake zarginsu da hannu a hare-haren ‘yan ta-da-ƙayar-baya da suka yi sanadin mutuwar dubban mutane, a
Tashin hankali na ƙaruwa a jihar Katsina yayin da Gwamna Dikko Umaru Radda ya kira taron gaggawa na Kwamitin Tsaro a Fadar Gwamnati domin duba halin da ake ciki. Taron,
Sanatan Amurka Chris Murphy ya yi kakkausar suka ga barazanar da tsohon Shugaban Amurka Donald Trump ke yi kan Iran, inda ya ce duk wani hari da aka kai kan
Jam’iyyar APC a jihar Jigawa na fuskantar ƙalubale bayan da wasu manyan jiga-jiganta suka fice tare da komawa jam’iyyar adawa ta ADC. Daga cikin fitattun waɗanda suka sauya sheƙa akwai
Rahotanni daga jihar Zamfara a arewa maso yammacin Najeriya sun nuna cewa jami’an tsaro sun yi nasarar hallaka wasu manyan ’yanbindiga kimanin 65 a wani samame. Bayanan sun ce daga
Hadin gwiwar jami’an tsaron Najeriya sun kaddamar da farautar wasu mutane da ƴanbindiga suka sace a garin Kurfa da ke karamar hukumar Bukkuyum a jihar Zamfara. A ranar Juma’a, dan
Jam’iyyar PDP a jihar Bauchi ta bukaci gwamnan jihar, Bala Mohammed, da ya ci gaba da kasancewa a jam’iyyar duk da rade-radin da ake yi kan yiwuwar ficewarsa. Sakataren yaɗa
Jagoran ɗariƙar Katolika na duniya, Fafaroma Leo, ya sake kira ga shugaban Isra’ila Isaac Herzog da a buɗe ƙofa domin kawo ƙarshen yaƙin Iran. Rahoton kamfanin dillancin labarai na Reuters
Hukumar zaɓen Najeriya (INEC) ta yi fatali da kiraye-kirayen da wasu ke yi na a sauke shugabanta, Farfesa Joash Amupitan, daga muƙaminsa. A cikin wata sanarwa da ta fitar, hukumar
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan’adam ta Amnesty International a Najeriya ta bayyana cewa an kashe mutane 20 tare da sace aƙalla wasu 30 a yankin Mafa da ke jihar Borno. A
Rundunar juyin juya halin Iran ta tabbatar da cewa dakarunta sun kwace wani jirgin yaƙi mara matuƙi ƙirar Hermes 900 da aka harba mata. Rundunar ta bayyana cewa an kwace
Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya bayyana cewa ƙasarsa ba za ta shiga yaƙi da Iran ba, duk da matsin lambar da yake fuskanta daga shugaban Amurka, Donald Trump. Starmer ya
Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya bayyana cewa ƙasarsa ba za ta shiga yaƙi da Iran ba, duk da matsin lambar da yake fuskanta daga shugaban Amurka, Donald Trump. Starmer ya
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa yana son rage hare-haren da ake kai wa Iran, inda ya alƙawarta cewa yaƙin zai kawo ƙarshe cikin mako biyu zuwa uku masu
Wasu al’ummomi a yankin ƙaramar hukumar Wudil a Jihar Kano sun zargi ’yan sanda da ƙone musu gidaje, wuraren sana’a, kayan abinci da kuma dabbobi, sakamakon wata hatsaniya da ta
Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya sake gurfana a gaban Babbar Kotun Jihar Kaduna a ranar Talata, bisa tuhume-tuhumen da Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (ICPC)
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya koma jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a ranar Litinin, matakin da masu lura da siyasa ke kallon a matsayin wani muhimmin sauyi
Rahotanni sun tabbatar da sahihancin wasu hotuna da aka yaɗa a shafukan sada zumunta, waɗanda ke nuna harbo jirgin sojin Amurka na AWACS a sansanin sojin saman Amurka na Prince
An gudanar da jana’izar mahaifiyar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai, a birnin Abuja. Marigayiya Hajiya Umma ta rasu ne a ranar Juma’a a birnin Alƙahira na ƙasar Masar,
Kafofin yaɗa labaran Isra’ila sun ruwaito cewa an ga baƙin hayaƙi na tashi a wasu kamfanoni da ke yankin Negev a kudancin ƙasar. Tashar Channel 12 da kuma jaridar Times