Yan bindiga sun yi garkuwa da Kawu Yakasai jami’in tsare-tsare na jam’iyar APC a jihar Kaduna. An ce an yi awon gaba da Yakasai ne ranar Juma’a da daddare a
Yan bindiga sun yi garkuwa da Kawu Yakasai jami’in tsare-tsare na jam’iyar APC a jihar Kaduna. An ce an yi awon gaba da Yakasai ne ranar Juma’a da daddare a
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Uba Sani, ya sanar da rage kudin makaranta na dukkanin manyan makarantun jihar. Gwamnan ya sanar da haka a lokacin wani taro da yan jarida a
Akalla mutane hudu ne suka rasa rayukansu yayin da wasu bakwai suka jikkata sakamakon ruftawar wani masallaci a ranar Juma’a a karamar hukumar Zariya ta jihar Kaduna. Lamarin ya faru
Ƴan bindiga sun harbe wani manomi tare da sace karin wasu mutane 7 ;maza biyu mata biyar a kauyen Unguwar Gajere dake mazabar Kutemeshi a karamar hukumar Birnin Gwari ta
Akalla yara 10 ne ‘yan tsakanin shekaru uku zuwa 13 aka ce an kwantar da su a asibiti sakamakon bullar wasu cututtuka masu ban mamaki a garin Kafanchan da ke
‘Yan bindiga a maboyarsu da ke kewayen Kagarko, Iche, Taka-Lafiya Gidan Makeri da Jangala a Jihar Kaduna an ce sun tsere bayan da sojoji sama da 100 suka mamaye dajin
Garba Madami, mamba a majalisar dokokin jihar Kaduna ya mutu. Madami dan jam’iyar PDP na wakiltar mazabar Chikun a majalisar ya mutu a wani asibiti dake Kaduna. Ba’asan musabbabin mutuwarsa
Kaduna State’s Governor, Uba Sani, has declared his intention to continue utilizing vehicles used by his predecessor, stating that purchasing new ones would be an unnecessary expenditure. During a meeting
Biyo bayan gayyatar da gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai ya yi masa tsohon gwamnan jihar Kano, Rabi’u Musa Kwankwaso ya kaddamar da wasu ayyuka a birnin Kaduna. Ayyukan da
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai ya amince da tsige sarakuna biyu a jihar. Sarakunan da aka tsige sun haɗa da Mai Martaba Jonathan Paragua Zamuna na masarautar,Piriga da Mai
Wani mutum da ake zargin dan kunar baƙin wake ne a kungiyar Boko Haram ya tarwatsa kansa da bom a gidansa dake kan titin Ibrahim Haske a unguwar Keke dake
Wata matashiya ƴar shekara 20 mai suna Fatima Aliyu ta kai mahaifinta kotu kan kokarin yi mata auren dole. Fatima daga garin Kaduna ta shaida wa kotun shari’ar Musulunci cewa
An samu tashin hankali a yankin Kagarko da ke kudancin Kaduna, inda rahotanni suka ce wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki fadar Sarkin Kagarko, inda suka yi garkuwa da ‘ya’yansa
Akalla mutane 40 ne aka ruwaito a ranar Lahadin da ta gabata cewa wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da su a yayin da suke gudanar da taro a cocin
Hoto: Freedom Radio Kaduna Labarin da muka samo daga Jihar Kaduna ya nuna cewa direbobi na ta kokarin neman hanyar fita da shiga birnin dalilin rufe Hanya da direbobin manyan
Rahotannin da muke samu na nuna cewa gobara ta lalata shaguna sama da 150 a kasuwar ‘Yan Katako da ke Sabon Gari, Zariya a Jihar Kaduna. Gobarar ta tashi ne
Yan sanda uku ne aka rawaito sun mutu a wani hatsarin mota a Kidanda dake karamar hukumar Giwa ta jihar Kaduna. LYan sandan na kan hanyarsu ta komawa Giwa ne
In a shocking incident, the Kaduna State Police Command has arrested a middle-aged man, identified as Kenneth, for allegedly hacking his 27-year-old girlfriend, Ebenezer Agada, to death. The suspect reportedly
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta kama wani saurayi da ake zargi da amfani da adda wajen kashe budurwarsa. A wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar DSP
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce a kalla mutane 214 ne suka mutu sakamakon hare-haren ‘yan ta’adda, rikicin kabilanci da kuma daukar fansa a fadin jihar daga watan Janairu zuwa Maris