Sojojin rundunar samar da tsaro ta Operation Safe Haven sun kashe yan bindiga 7 tare da gano makamai a ƙaramar hukumar Zangon Kataf ta jihar Kaduna. A wata sanarwa ranar
Sojojin rundunar samar da tsaro ta Operation Safe Haven sun kashe yan bindiga 7 tare da gano makamai a ƙaramar hukumar Zangon Kataf ta jihar Kaduna. A wata sanarwa ranar
Rundunar sojin sama ta Najeriya NAF ta ce ta kashe ‘yan ta’adda da dama a Tsauni Doka da ke karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna. Daraktan hulda da jama’a da
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun kama wani da ake zargin barawo ne da ya kware wajen satar awaki a kauyen Pasali Konu da ke karamar hukumar
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 6 lokacin da suke sintiri a yankin ƙananan hukumomin Birnin Gwari da Giwa a jihar Kaduna. Samuel Aruwan kwamishinan tsaro da al’amuran
Dakarun Sojojin Najeriya sun yi nasarar halaka ‘yan bindiga shida da ke addabar mazauna karamar hukumar Birnin-Gwari ta jihar Kaduna. Mukaddashin daraktan hulda da jama’a na rundunar soji ta daya,
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta sun kashe yan bindiga da kuma gano bindigar AK-47 ɗaya a Kaduna. Jami’an sojojin rundunar shiya ta ɗaya ne suka kai farmakin a kananan
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce za ta gina gidaje masu sauki 10000 a cikin shekaru huɗu masu zuwa. Rabiu Inusa babban sakatare a ma’aikatar gidaje da bunƙasa birane ta jihar
Masu garkuwa da mutane sun sako yaro na karshe Treasure Ayuba da suka yi garkuwa da shi a makarantar sakandare ta Bethel Baptist da ke jihar Kaduna bayan shafe shekaru
Dakarun sojojin Najeriya da ke aiki ƙarƙashin ‘Operation Whirl Punch’ sun yi nasarar kashe ‘yan ta’adda 7 a kauyen Kampanin Doka da ke karamar hukumar Birnin-Gwari a jihar Kaduna. Wannan
Ƙaramin ministan albarkun man fetur, Heineken Lokpobiri ya bayyana cewa gyaran gaggawa da ake yiwa matatar man fetur dake Kaduna zai saka ta dawo aiki a karshen shekarar 2024. A
Bayan dakatarwar watanni 19 saboda dalilan tsaro dake da alaka da yan bindiga zirga-zirgar jiragen saman Hassan Usman Katsina dake Kaduna. Saukar jirgin saman kamfanin Air Peace kirar ERJ-145 wanda
Wasu ‘yan bindiga da sanyin safiyar Talata sun kai farmaki wani masallaci da ke unguwar Sabon Layi, unguwar Kakangi a karamar hukumar Birnin-Gwari ta Jihar Kaduna, inda suka kashe limamin
Wasu da ba a san ko su waye ba da ake zargin masu satar waya ne a ranar Laraba sun caka wa wata ƴar bautar kasa (NYSC) mai suna Chalya
Rundunar Sojan Najeriya Shiya ta 1 ta ce dakarunta sun ceto mutane 6 da aka yi garkuwa da su a yayin da aka kashe ɗan bindiga guda ɗaya a musayar
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta kama mutane 10 da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a tsakanin watan Satumba zuwa ranar 3 ga watan Oktoba. Mai rikon muƙamin
Mutumin da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya turawa majalisar dattawa domin tantancewa a matsayin minista ya yanke jiki ya faɗi a majalisa. Balarabe Abbas Lawal shi ne aka zaba
Tsohon gwamnan jihar Kaduna Alhaji Mukhtar Ramalan Yero ya fice daga jam’iyyar PDP. Malam Yero ya mika takardar murabus dinsa ga jam’iyyar PDP a yau a wata takarda da ya
Kotun sauraren kararrakin zaben yan majalisar tarayya da na jiha a jihar Kano ta tabbatar da cewa ɗan majalisar wakilai ta tarayya dake wakiltar karamar hukumar Kumbotso Mukhtar Dan Kawu
Akalla mutane 7 aka kashe a ranar Juma’a lokacin da wasu yan bindiga suka kai hari kan wasu masallata a kauyen Saya-Saya dake karamar hukumar Ikara ta jihar Kaduna. Mansir
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari tare da yin garkuwa da wani ma’aikacin lafiya tare da dan uwansa a daren Juma’a a unguwar Wusasa da ke karamar hukumar Zariya a