Sakamakon matsin lamba da jami’an tsaro suke yiwa ƴan fashin daji a jihar Kaduna hakan ya tilastawa gawurtaccen dan fashin daji,Lawal Kwalba da shi da mutanensa sun miƙa wuya ga
Sakamakon matsin lamba da jami’an tsaro suke yiwa ƴan fashin daji a jihar Kaduna hakan ya tilastawa gawurtaccen dan fashin daji,Lawal Kwalba da shi da mutanensa sun miƙa wuya ga
Jami’an ƴan sanda sun samu nasarar kama wani gawurtaccen mai garkuwa da mutane a jihar Kaduna. Mutumin da aka kama mai suna, Muhammad Bello ɗan shekara 30 na zaune ne
A ranar Lahadin ne mazauna birnin Zariya na jihar Kaduna suka shiga alhini cikin alhini sakamakon kama wani mai suna AbdulAzeez Idris da ake zargin ya yi awon gaba da
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami’anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da ya tashi daga Abuja-Kaduna a shekarar
Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna inda aka kashe wasu fasinjoji. An
Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC ne ya bayyana haka a
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru El-Rufai ta ciwo. Buƙatar da majalisar
Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar Litinin mai magana da yawun
Ƙungiyar Yan’uwa Musulmi ta Najeriya wacce aka fi sani da shi’a ta yi zargin cewa mambobin ta huɗu jami’an ƴan sanda suka kashe a Kaduna a ranar Juma’a. Da yake
Jam’iyar APC a jihar Kaduna ta dakatar da shugabar matan jam’iyar,Hajiya Maryam Sulaiman Mairusau bayan da ta soki gwamnan jihar,Mallam Uba Sani. Dakatarwar da aka yiwa Mairusau na ɗauke ne
‘Yan makaranta 137 da aka sace daga Kuriga, karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna, wadanda aka sako ranar Lahadi, sun isa gidan gwamnati da ke Kaduna. A ranar Lahadin da
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai ya sake ganawa da wani jigon jam’iyar SDP inda hakan ya ƙara ruruta raɗe-raɗin da ake na tsara makomarsa nan gaba a siyasa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna,Mallam Nasiru El-Rufai ya ziyarci Sanata Abdul Ningi a ranar Juma’a. Tsohon gwamnan ya ziyarci Sanatan ne a gidansa dake Abuja kawo yanzu ba a bayyana wani
Rundunar Sojan Najeriya ta ce dakarunta sun ceto mutane 16 da ƴan bindiga suka yi garkuwa da su daga ƙauyen Tantatu a ƙaramar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna. A ranar
Ƴan fashin daji sun sace kusan mutane 61 a ƙauyen Buda dake ƙarƙashin ƙaramar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna. Rahotanni sun bayyana cewa ƴan fashin dajin sun kai hari kan
Wasu matuƙan jirgi biyu na rundunar sojan saman Najeriya sun tsira da ransu bayan da jirgin da suke ciki ya faɗi a lokacin da suke samun horo a ranar Alhamis.
Sani Abdullahi malami a Makarantar Sakandaren Gwamnati ta Kuriga dake ƙaramar hukumar Chikun a jihar Kaduna ya ce ɗalibai 287 ne ba a gansu ba bayan da ƴan bindiga suka
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kashe wasu gawurtattun masu garkuwa da mutane da suka jima suna addabar al’umma. Mai magana da yawun rundunar sojan Najeriya, Onyeama Nwachukwu shi ne ya
Jami’an hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, reshen jihar Kaduna, sun kama wani Nuhu Haruna da laifin zambar naira biliyan ɗaya. Hukumar yaki da cin
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Uba Sani ya yi kira da jami’an sojoji da su cigaba da zafafa kai farmaki kan yan fashin daji dake faɗin jihar. Gwamnan ya yi wannan