Hukumar EFCC ta gayyaci, Betta Edu ministar ma’aikatar jin ƙai da kuma yaki da talauci ya zuwa ofishinta domin gudanar da bincike. Wata majiya dake hukumar ta EFCC ta bayyanawa
Hukumar EFCC ta gayyaci, Betta Edu ministar ma’aikatar jin ƙai da kuma yaki da talauci ya zuwa ofishinta domin gudanar da bincike. Wata majiya dake hukumar ta EFCC ta bayyanawa
Sadiya Umar tsohuwar ministan ma’aikatar jin kai ta amsa gayyatar da hukumar EFCC dake yaƙi da yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta yi mata. Hukumar yaki da cin hancin na
Jami’an hukumar EFCC dake yaki da yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati sun ziyarci hedkwatar rukunin kamfanonin Dangote a jihar Lagos a yayin da hukumar ta EFCC ke faɗaɗa bincike kan
Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, ta kama wasu tagwaye Taiwo da Kehinde Adio tare da wasu mutane biyar bisa zargin zamba
A halin yanzu dai tsohon gwamnan babban bankin Najeriya Godwin Emefiele yana tsare a hannun hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa. An tabbatar da cewa,
Hukumar tsaro ta farin kaya, DSS, na shirin sakin tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele. A cewar majiyoyin fadar shugaban kasa da ma’aikatar shari’a, za a mika Emefiele a
Hukumar tsaro ta farin kaya watau DSS ta saki tsohon shugaban hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, Abdulrasheed Bawa, bayan ya shafe kwanaki
Majalisar dattawa ta tabbatar da Ola Olukoyede a matsayin shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC. Bayan haka kuma an tabbatar da nadin
Shugaba Tinubu ya amince da nadin Mista Ola Olukoyede a matsayin Shugaban Hukumar EFCC na tsawon shekaru hudu a matakin farko, har sai an tabbatar a majalisar dattawa. Mista Ola
Hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati ta ce jami’anta sun kama wasu yan kasar China 13 kan zargin hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba a
Hukumar tsaro ta DSS ta gudanar da bincike a gida da kuma ofishin tsohon shugaban hukumar EFCC, Abdulrashid Bawa. Mako guda kenan Bawa ya shafe a tsare a ofishin hukumar
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom yanzu haka na ofishin hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati. Hukumar EFCC ta gayyacin gwamnan ne domin ya amsa wasu
Abdulkarim Chukkol daraktan gudanarwa a hukumar EFCC mai yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati ya kama aiki a matsayin shugaban riko na hukumar. A ranar Laraba ne shugaban
Shugaba Bola Tinubu ya amince da dakatar da shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, AbdulRasheed Bawa daga aiki. Ya yi haka ne
Babban Kotun Tarayya dake Abuja ta hana hukumar EFCC dake yaƙi da yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati da kuma takwararta ta ICPC kama tsohon gwamnan jihar Zamfara sanata Abdulaziz Yari
Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati ta titsiye tsohuwar ministar harkokin mata Pauline Tallen kan zargin azurta kai ta hanyar al-mundahana. Jaridar The Cable ta
Hukumar EFCC dake yaki da yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati ta tsare tsohon ministan wutar lantarki, Sale Mamman kan zargin sa da karkatar da kuɗin da yawansu ya kai biliyan
The Federal High Court in Lagos has lifted the interim forfeiture order on 14 properties and N400m allegedly linked to Kogi State Governor, Yahaya Bello. Justice Nicholas Oweibo ruled that
Hukumar yaki da cin hanci a Najeriya EFCC ta ce a yanzu hankalinta zai koma kan waɗanda ke fakewa da gina estet wajen cin kudaden haram. Yayin da yake jawabi
The Economic and Financial Crimes Commission (EFCC) has reportedly arrested 12 individuals in Kano and Katsina States for alleged vote buying during Saturday’s supplementary polls. Faruk Dogondaji, the EFCC Kano