Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta kama Akanta-Janar na Jihar Bauchi, Sirajo Jaja, bisa zargin almundahana da kudaden gwamnati da suka kai naira biliyan 70. Wannan
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta kama Akanta-Janar na Jihar Bauchi, Sirajo Jaja, bisa zargin almundahana da kudaden gwamnati da suka kai naira biliyan 70. Wannan
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), reshen jihar Legas, ta tsare jami’anta 10 don binciken wasu zarge-zarge da suka shafi aikinsu. An tsare jami’an ne makon da ya
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta kama wasu mutane 15 da ake zargi da aikata damfarar intanet a garin Makurdi, Jihar Benue. A wata sanarwa da hukumar
Jami’an hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati sun samu nasara kama wasu ƴan kasar China su biyu, Wang Jiang da Wang Richard inda ake zarginsu
Babbar kotun tarayya dake zamanta a Maitama a Abuja ta bayar da belin tsohon gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku kan kuɗi naira miliyan 150. A ranar Litinin ne aka gurfanar
Jami’an Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) sun kai wani samame da tsakar dare a kan gidajen kwanan dalibai na Jami’ar Usmanu Danfodiyo da ke Sakkwato
Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta ce tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello baya ya tsare a hannunta. A ranar Laraba, Michael Ohiare daraktan
Hukumar EFCC shiyyar Ibadan ta yi wani kame na mutane 10 da suke rakiyar tireloli uku dauke da ma’adinan ‘Lithium’ da aka hako su ta haramtacciyar hanya. Ana amfani da
A ranar Alhamis ne babbar kotun birnin tarayya Abuja ta hana tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika, diyarsa Fatimah da sirikinsa Jalal Hamma fita kasar waje. Mai shari’a Sylvanus
Aƙalla tsoffin gwamnoni 58 ne ake zargin sun wawure kuma sun yi almubazzarancin jimillar naira Tiriliyan 2.187 a cikin shekaru 25 tun komawa mulkin dimokuradiyyar a Najeriya. Wannan adadin ya
Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda samunsa da laifin wawure kuɗin marayu
Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta kama wasu mutane 34 da take zargi suna da hannu wajen yiwa darajar takardar kuɗin naira zagon ƙasa.
Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo
A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta yi na kama tsohon Gwamnan Jihar,
Shugaban Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Kasa Tu’annati, Mista Ola Olukoyede, ya ce a cikin kasa da kwanaki 100 da hawansa mulki, hukumar yaki da cin hanci da
A jiya ne Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kwara, Alhaji Abdulfatah Ahmed a gaban wata babbar kotun tarayya da
A jiya ne Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kwara, Alhaji Abdulfatah Ahmed a gaban wata babbar kotun tarayya da
Jami’an hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, reshen jihar Kaduna, sun kama wani Nuhu Haruna da laifin zambar naira biliyan ɗaya. Hukumar yaki da cin
Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta kama shugaban Faith On The Rock Ministry International, Theophilus Ebonyi, bisa zargin damfarar ’yan cocinsa da
Hukumar EFCC dake yaƙi da yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta yi watsi da hukuncin tarar naira miliyan 100 da kotun babban birnin tarayya Abuja ta yiwa hukumar kan yadda