EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo bisa laifukan da suka shafi tattalin arziki da kuma kudi.

Hakan na kunshe ne a wata sanarwa da hukumar ta wallafa a shafinta na Facebook ranar Alhamis.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, “Ana sanar da jama’a cewa Yahaya Adoza Bello (tsohon gwamnan jihar Kogi), wanda hotonsa ya bayyana a sama hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa na nemamsa ruwa a jallo bisa zargin karkatar da kudade har N80,246,470,089.88.

“Bello, dan shekara 48, É—an kabilar Ebira ne kuma dan asalin karamar hukumar Okenne ne ta jihar Kogi.”

More News

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...

Matatar Mai Ta Kaduna Za Ta Fara Aiki A Ƙarshen 2024

Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC...

Manyan dillalan mai za su fitar da litar man fetur miliyan 300 a wannan makon

Ƙungiyar MEMAN ta manyan dillalan man fetur da dangoginsa ta ce mambobinta sun fara lodin mai har lita miliyan 300 a cikin makon nan...

Kotu ta É—aure mutumin sa ya yi sama-da-faÉ—i da kuÉ—in marayu

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda...