EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo bisa laifukan da suka shafi tattalin arziki da kuma kudi.

Hakan na kunshe ne a wata sanarwa da hukumar ta wallafa a shafinta na Facebook ranar Alhamis.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, “Ana sanar da jama’a cewa Yahaya Adoza Bello (tsohon gwamnan jihar Kogi), wanda hotonsa ya bayyana a sama hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa na nemamsa ruwa a jallo bisa zargin karkatar da kudade har N80,246,470,089.88.

“Bello, dan shekara 48, É—an kabilar Ebira ne kuma dan asalin karamar hukumar Okenne ne ta jihar Kogi.”

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...