Jami’an tsaro da suka haɗa da sojoji, yan sanda,sojan ruwa, da kuma yan bijilante sun samu nasarar kubutar da mutanen da basu gaza 16 baa da aka yi garkuwa da
Explore the security landscape of Northern Nigeria with #SecureNorth by AREWA News. Get the latest updates on security challenges, safety measures, and public initiatives aimed at fostering peace and stability in the region.
Jami’an tsaro da suka haɗa da sojoji, yan sanda,sojan ruwa, da kuma yan bijilante sun samu nasarar kubutar da mutanen da basu gaza 16 baa da aka yi garkuwa da
Gwamnatin jihar Osun ta shigar da ƙarar hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati a gaban babbar kotun tarayya dake Abuja. An shiga da ƙarar ne
Fulani makiyaya da basu gaza uku ba aka kashe tare da jikkata wasu biyu a wani sabon farmaki da aka kai a wajejen kauyen Bangai dake ƙaramar hukumar Riyom ta
Gwamnatin jihar Kwara ta ce an sako mutanen da aka yi garkuwa da su daga ƙauyukan Woro da Nuku a karamar hukumar Kaiama ta jihar Olayinka Fafoluyi mai taimakawa gwamnan
Masu garkuwa da mutane sun sako, Faruk Bunza alkalin babbar kotun jihar Kebbi da su ka yi garkuwa da shi. A ranar 26 ga watan Yuli ne aka yi garkuwa
Yan bindiga sun yi garkuwa da Faruk Hassan Bunza alkalin babban kotun jihar Kebbi. An yi awon gaba da alkalin ne da tsakar daren ranar Lahadi daga gidansa dake kan
Ministan tsaron Najeriya, Christopher Musa ya yi watsi da rahoton dake ikirarin cewa ya yi niyar yin murabus daga kan kujerarsa. Da yake magana da yan jaridar dake fadar shugaban
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da Abuja tare da kungiyar limaman kirista ta Ecumenical Synods of Bishops, Archbishops, Apostles and Senior Clergy sun yi watsi da
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya amince a fitar da kudi naira biliyan 2 domin tallafawa mutanen da harin ranar 29 ga watan Maris ya shafa a Anguwar Rukuba dake
Nentawe Yilwatda shugaban jam’iyar APC na kasa ya bayar da tallafin naira miliyan 15 ga mutanen da su ka jikkata a harin da yan bindiga su ka kai Unguwar Rukuba
Birnin Gwari, Kaduna State | 21st June 2025 — After years of insecurity and economic paralysis, the people of Birnin Gwari Emirate are witnessing a historic transformation. In a powerful statement
Sojoji sun kama wasu mutum biyu da ake zargi da kaiwa ‘yan bindiga sakonninsu a kasuwar ƙauyen SCC da ke ƙaramar hukumar Kachia a Jihar Kaduna. Wani jagoran al’umma daga
Rahotanni da ke fitowa daga Arewa maso Yammacin Najeriya na nuna cewa an yi nasarar kawar da wani fitaccen dan bindiga a jihar Zamfara, Kachalla Sani Black. ‘Yan bangan da
Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a karamar hukumar Kukawa ta jihar Borno
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta tsige kakakinta, Bilyaminu Moriki, tare da nada Bashar Gummi, a matsayin kakakin majalisar. Hakan ya biyo bayan kudirin da dan majalisa mai wakiltar mazabar Maru,
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da kisan mutane shida da wasu ‘yan bindiga suka yi a karamar hukumar Faskari a jihar. Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan
Ana ci gaba da samun karuwar sace-sacen motoci a jihar Adamawa, kamar yadda rundunar ‘yan sandan Najeriya ta tabbatar. Rundunar ‘yan sandan ta bayyana haka ne a wata sanarwa a
A ranar Laraba ne majalisar wakilai ta gayyaci ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu da kuma manyan hafsoshin tsaro kan
Shugaban Rundunar Sojan Sama Air Marshal Hasan Abubakar, ya gana da iyalai da wadanda harin bazata ya rutsa da su a ranar 24 ga Janairu, 2023, kusa da Rukubi a
Gamayyar kungiyoyin farar hula a Najeriya karkashin inuwar kungiyar Civil Society Joint Action Group ta ce an kashe akalla mutane 2,423, yayin da aka sace 1,872 cikin watanni takwas na